Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
Yau litinin a birnin Marrakesh na kasar Morroco, hukumar ƙwallon Afrika CAF za ta bayyana gwarzon ɗan ƙwallon kafar Afrika…
Ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta ECOWAS ta amince da ficewar Mali da Nijar da kuma Burkina Faso daga…
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya aike da sunayen mutane 6 zauren majalissar dokoki ta Kano domin tantancewa don …
Yankin da shugaban ƙasa ya fito ba shi da muhimmanci ga tsarin shugabanci Nagari – Shekarau.
Tsohon gwamnan na jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana hakan lokacin da ya ke tsokaci game da kiraye-kirayen mayar…
Shugabannin ƙungiyar ƙasashen Afirka ta Yamma Ecowas za su gana yau Lahadi a Abuja, domin tattauna batutuwan da suka shafi…
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa fitaccen tauraron fina-finan Hausa na Kannywood, Sani Musa Danja a matsayin mai…
A yau ne 15 ga watan Disamba, kuma masoya shayi a faɗin duniya ke bikin ranar shayi ta duniya. A…
Jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya gana da tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo a birnin Abeokuta na jihar Ogun.…
Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta yi maraba da sulhun da aka yi tsakanin Kasashen Ethiopia da Somalia wanda Turkiyya ta…
Kamfanin mai na Dangote dake Najeriya ya sanar da cewa a karon farko ya fitar da man fetur zuwa kasar…
