Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana cewa wa’adin kasafin kuɗin shekarar 2024 kai har zuwa ranar 25 ga…
Majalisar dinkin duniya ta bayyana cewar har yanzu cutar malaria ko kuma zazzabin cizon sauro na ci gaba da illa…
Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya kasance mutum mai gaskiya da amana da tsananin tausayin talakawa. Mai magana da yawunsa,…
Za mu tafi hutu daga ranar Talata 18 ga watan Disamban 2024 zuwa 6 ga watan Janairun 2025 – TINUBU
Majalisar zartarwar Najeriya ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙasar, Bola Tinubu ta sanar da cewa za ta tafi hutu daga ranar 18…
Shugaba Recep Tayyip Erdogan zai ziyarci kasashen Ethiopia da Somaliya a farkon shekarar 2025
Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan na shirin kai ziyara kasashen Ethiopia da Somaliya a cikin watanni biyu na farkon sabuwar…
Yau litinin a birnin Marrakesh na kasar Morroco, hukumar ƙwallon Afrika CAF za ta bayyana gwarzon ɗan ƙwallon kafar Afrika…
Ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta ECOWAS ta amince da ficewar Mali da Nijar da kuma Burkina Faso daga…
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya aike da sunayen mutane 6 zauren majalissar dokoki ta Kano domin tantancewa don …
Yankin da shugaban ƙasa ya fito ba shi da muhimmanci ga tsarin shugabanci Nagari – Shekarau.
Tsohon gwamnan na jihar Kano Malam Ibrahim Shekarau ya bayyana hakan lokacin da ya ke tsokaci game da kiraye-kirayen mayar…
Shugabannin ƙungiyar ƙasashen Afirka ta Yamma Ecowas za su gana yau Lahadi a Abuja, domin tattauna batutuwan da suka shafi…
