Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
Jami’an tsaro sun harbe mutane 4 tare da jikkata wasu 16 yayin rushe wasu Gidaje da Kwangaye a Kano
Ana zargin Jami’an tsaro da harbe mutane huɗu tare da jikkata wasu 16, yayin atisayen rushe gine-gine da gwamnatin jihar…
Jawabin farko na wa’adin mulkin Shugaba Donald Trump na biyu ya ƙunshi batutuwa kamar yadda yayi a jawabin wa’adinsa na…
Gwamnatin jihar Katsina dake Arewacin Najeriya ta musanta batun cewa ta fara shiga sasanci da ƴanbindigar jihar, inda ta ce…
Sojojin Nijeriya sun tabbatar da kashe wasu makusantan kasurgumin ɓarayin daji Bello Turji wanda suka addabi yankin Arewa maso yammacin…
A karon fakro, shugaban rundunar RSF a Sudan ya amince da cewa dakarunsa sun yi rasa birnin Wad Madani ga…
Rahotanni daga ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara sun ce an yi jana’izar ‘yan aikin sa kai da wani jirgin…
Gwamnatin Jihar Kano dake arewacin Najeriya, ta bayyana matsayarta kan sabbin dokokin haraji da ake tattaunawa a Majalisar dokokin kasar.…
Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya ce gwamnatinsa za ta ƙara buɗe hanyoyin samun bashi ga ‘yan ƙasar tare da masana’antu…
Gwamnatin Nijeriya ta ƙara ƙaimi wajen yaƙi da ɓarayin man fetur a yankin Neja Delta a yayin da take shirin…
Barcelona ta kara yin rashin nasara karo na biyu a ɗaukaka kakar yi wa ɗan wasan tawagar Sifaniya, Dani Olmo…
