Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
Hukumar Kiyaye Haddura ta Kasa (FRSC) reshen Kano ta aike da jami’ai 1,889 domin gudanar da aiki na musamman a…
Gwamnatin jihar Kano zata binciki wani guri da take zargin ana aikin tashar saukar jirgin sama ba bisa ka’ida ba
Gwamnatin jihar Kano ta ce zata gudanar da bincike bayan gano wani guri da take zargin ana yin aikin tashar…
Wasu ‘yanfashin daji sun kashe dakarun rundunar tsaron jihar Zamfara 10 a wani kwanton ɓauna da suka yi musu ranar…
Gwamnatin Kano ta bada umarnin binciko dalilin yankewa ma’aikatan jihar kudadensu na albashi
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya bayyana takaicinsa kan rahotannin da suka nuna ana rage albashin wasu ma’aikatan…
El Rufai ya ce kamawa da tsarewa harma da kuma azabtar da abokan adawar siyasa ba wani sabon abu ba…
Gwamnatin sojin ƙasar Niger ta tabbatar da cewa wani harin kwantar ɓauna da ‘yan ta’adda suka kai ya yi sanadin…
Yan bindiga sunyi garkuwa da tsohon shugaban hukumar masu yiwa kasa hidima NYSC a jihar Katsina
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon Darakta janar na hukumar yi wa kasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Maharazu…
Kwamitin Aikin Hajji da Shugaban Ghana John Dramni Mahama ya kafa domin sake nazari kan kuɗin Aikin Hajjin bana ya…
Jami’an tsaro sun harbe mutane 4 tare da jikkata wasu 16 yayin rushe wasu Gidaje da Kwangaye a Kano
Ana zargin Jami’an tsaro da harbe mutane huɗu tare da jikkata wasu 16, yayin atisayen rushe gine-gine da gwamnatin jihar…
Jawabin farko na wa’adin mulkin Shugaba Donald Trump na biyu ya ƙunshi batutuwa kamar yadda yayi a jawabin wa’adinsa na…
