Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
Gwamnatin jihar Kano ba zata lamunci Jan kafa ba wajen ajiye mutanen da ake tuhuma da laifi a gidan gyaran Hali
Gwamnatin jihar Kano ta ce bazata lamunci Jan kafa ba wajen ajiye mutanen da ake tuhuma da laifi a gidan…
Hamas ta tabbatar da cewa ta fara tattaunawa da Isra’ila domin tsara sabuwar yarjejeniyar tsagaita wuta. Wannan na zuwa ne…
Gwamnatin Kano zata kashe sama da Naira biliyan 1 domin magance matsalolin ƙarancin ruwan sha
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba kabir yusif, ya ce gwamnatinsa zata samar da ruwansha a masarautar Rano da garuruwan dake…
Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) tare da Hukumar Hana Fataucin Mutane (NAPTIP) sun kafa wata rundunar…
Ya kamata a tallafawa masu ciwon koda dan ragemusu radadin halin da suke ciki, inji Mai Martaba Sarkin Hadeja.
Mai Martaba Sarkin Hadeja kuma shugaban majalisar Sarakunan jihar Jigawa Alhaji Adamu Abubakar Maje, Ya ce kamata yayi Al’umma da…
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ya Sanya Hannu Kan Dokoki Hudu da zasu Kafa Sabbin Hukumomi a Jihar
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ya Sanya Hannu Kan Dokoki Hudu da zasu Kafa Sabbin Hukumomi a Jihar .…
Karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan daba da kilisa
Majalisar karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan Daba kilisa,da Kidan a fanin karamar…
Ministan babban birnin tarayyar Najeriya Abuja Nyesom Wike, yavce jam’iyyar PDP bata shirya karɓar mulki a hannun APC ba a…
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano dake arewacin Najeriya, ƙarƙashin jagorancin Darakta Alhaji Sani Anas, ta ce ta shawo kan…
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon motocin ta na aiki da…
