Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Ya kamata a tallafawa masu ciwon koda dan ragemusu radadin halin da suke ciki, inji Mai Martaba Sarkin Hadeja.
Kiwon Lafiya

Ya kamata a tallafawa masu ciwon koda dan ragemusu radadin halin da suke ciki, inji Mai Martaba Sarkin Hadeja.

April 25, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn

Mai Martaba Sarkin Hadeja kuma shugaban majalisar Sarakunan jihar Jigawa Alhaji Adamu Abubakar Maje,
Ya ce kamata yayi Al’umma da kungiyoyi sun maida hankali wajen tallafawa masu ciwon koda dan ragemusu radadin halin da suke ciki sakamakon tsadar rayuwa.

Sarkin ya bayyana hakand a safiyar Alhamis, lokacin da Gidauniyar dake talafawa masu ciwon koda ta Kidney Care Foundation ta mika talafin kayan wankin koda da kudin su ya Kai fiye da miliyan daya da rabi ga masarautar Hadeja dan ragewa masu lalurar tsadar rayuwa.

Sakin na Hadeja ya kara da cewar masarautar hadeja na kan gaba wajen yawan masu ciwon kodar dan haka tallafin zai taimaka wajen saukakawa masu fama da cutar kodar.

Da yake jawabi tun da fari Shugaban Gidauniyar Ibrahim Haruna, wanda Farfesa Aliyu Abdu, ya wakilta cewa yayi Gidauniyar na tallafawa masu fama da ciwon koda na kashe kudi mai yawa wajen wankin jini shiyasa suke samar da tallafin,

A nasa jawabin shugaban Asibitin Hadeja, Wanda Director Clinical Service Abba Ali ya wakilta, cewa yayi Asibitin zai yi amfani da kayan yadda ya kamata dan tallafawa masu ciwon kodar.

Gidauniyar ta Kidney Care Foundation ta ce zata cigaba da tallafawa mutanen da za a yiwa dashen koda wajen biya musu wani kaso na kudin da za a yi musu aikin.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Kwalejin Ilimi ta Isa Kaita dake Karamar Hukumar Dutsenma a Jihar Katsina ta tuna da Marigayi Isa Kaita

July 2, 2025

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban Najeriya – Barau I Jibrin

June 26, 2025

Babbar Kotun Tarayya ta yi umarni ga Hukumar EFCC data cigaba da bincike kan filin Musabaka da ake zargin wasu a Jihar Kano sun siyar ba bisa ka’ida ba

May 23, 2025

Hukumar Kula da ingancin abinci da magani ta kasa NAFDAC ta kama wasu kayayaki marasa Ingancin a wasu kasuwani da manyan kantinan sayar da kayayaki a nan Kano

May 23, 2025

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta bayyana aniyarta na fara amfani da fasahar ƙirƙirarriyar basira ta AI wajen gudanar da ayyukan zaɓe a ƙasar

May 23, 2025

Gwamnatin jihar Kano ta kashe fiye da Naira Biliyan Biyu wajen karbo shidar kammala yan asalin Jihar karatun Dalibai Tamanin da Hudu

May 23, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Kano

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

By WafsymApril 13, 2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon…

Hukumar tace fina-finai ta haramtawa Usman Sojaboy da wasu mata biyu shiga harkokin Film ko waka a Kano

January 20, 2025

Madrid ko Barca: Wa zai lashe Spanish Super Cup?

January 12, 2025

Barca ta kara rashin nasarar ɗaukaka kara kan yi wa Olmo rijista

December 31, 2024
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.