Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.
Afrika

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
WhatsApp Image 2024 09 23 at 16.16.03
WhatsApp Image 2024 09 23 at 16.16.03

Wata Dorinar ruwa ta hallaka mai gadin wani gidan gona da ake kira gidan gonar Orchard, mallakin Sarkin Yauri, Dr. Muhammad Zayyanu Abdullahi.

Mai gadin maisuna Malam Usman Maigadi, ya rasa rashi ne lokacin da ya shiga kogin Yauri dake kauyen Tillo a jihar Kebbi yana kamun kifi.

Rahotanni sunce dorinar ruwan ta farmaki mai gadin mai kimanin shekaru 60 a duniya lokacin da tayi zaton yaje ne zai ɗaukar mata ɗanta, saboda haka itama saita afka masa a wani salo na kare kai daga daukar mara da ko dauka.

Shugaban karamar hukumar Yauri, Alhaji Abubakar Shu’aibu ya tabbatar da cewa an yi jana’izar marigayi Maigadi kamar yadda addinin Musulunci ya tanadar.

Bayan sallar jana’izar da aka gudanar a garin Yauri, Gwamnan jihar Kebbi Nasir Idris ya jajantawa masarautar Yauri da iyalan mamacin.

A wata sanarwa da babban sakataren yada labaran sa, Alhaji Ahmed Idris ya fitar, gwamnan ya bukaci ‘yan uwa da masarauta da su amince da ƙaddara.

Ya yi addu’ar Allah ya jikansa da rahama.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.