Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu
Babban Labari

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
e5804d3c 551c 4ede 8b27 e6e8c01c3653.jpg

Ƙasar Koriya ta Kudu ta bayyana cewa za ta mayar da martani kan harin da aka kai wa wani jirgin dakon kaya mallakin kamfanin ƙasarta a Tekun Fasha, bayan bincikenta ya gano waɗanda ke da hannu a harin.

A cikin wata sanarwa da Koriya ta Kudu ta fitar, gwamnatin ƙasar ta yi Allah-wadai da harin tare da cewa tana ci gaba da gudanar da bincike kan lamarin.

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito cewa ƙwararrun Koriya ta Kudu sun gudanar da binciken farko domin tantance irin ɓarnar da aka yi wa jirgin. Ma’aikatar harkokin wajen Koriya ta Kudu ta kuma wallafa hotunan jirgin da ya lalace sakamakon harin da aka kai masa a yankin Tekun Fasha.

 

Jirgin dakon kayan mai suna HHM Namo, wanda kamfanin sufurin ruwa na HMM ya mallaka, ya fuskanci hari ne da wasu makamai guda biyu da ba a san ko su waye suka harba ba a ranar 4 ga watan Mayu yayin da yake wucewa ta mashigar Hormuz.

Rahotanni sun ce babu wanda ya rasa ransa a harin.

Tun da farko dai Iran ta musanta hannu a harin da gobarar da ta tashi a cikin jirgin.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Rikicin ACF: Lokaci Ya Yi Na Rushe Tsohon Tsari Da Yin Garambawul —Abbas Ibrahim 

May 12, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.