Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan daba da kilisa
Afrika

Karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan daba da kilisa

April 22, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Minjibir

Majalisar karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan Daba kilisa,da Kidan a fanin karamar hukumar sakamakon matsalolin da suke haifarwa.

Shugaban karamar hukumar ta Minjibir Kaftin Jibrin Na lado Kunya,ne ya bayana hakan yayin wani taron masu ruwa da tsaki a karamar hukumar da Kungiyar Minjibir Solidarity Forum ta shirya dan kara kawo cigaba a karamar hukumar dama jihar Kano baki daya.

Kaftin Jibrin Na lado Kunya Ya kara da cewar “yanzu haka majalisar karamar hukumar ta Minjibir ta kamala tataunawa da masu ruwa da tsaki musamman a fanin tsaro da zamantakewa dan samar da dokar Wanda zatayi tanadi kan irin hukuncin da masu fadan Daba, Kidan Dije da kuma masu kilisa zasu fuskanta matukar suka sabawa dokar”shugaban karamar hukumar Minjibir.

A nasa jawabin Tun da fari tsohon shugaban kungiyar kwadago ta kasa reshen jihar Kano kuma mataimakin shugaban kungiyar ta kasa Kwamared Kabiru Ado Minjibir cewa yayi “Sai an samar dokar da zata sahalewa duk Wanda zai yi Kilisa ko kidan Dije dan samar da mafita ga abubuwan dake biyo baya na fadan Daba Tsakanin matasan karamar hukumar domin bai kamata a zubawa lamarin idanu yana jawo asarar dukiya da jikkata Al’umma ba Amma samar dokar da tsarin da masu kilisa ko kidan DJ zasu bi bayan Neman izzini zai sa Wanda suka shirya irin wannan taruka su tabbatar da ganin cewa ba a samu karya doka ko cin zarafin mutane ba”Cewar Mataimakin shugaban kungiyar kwadago ta Kasa Kabiru Ado Minjibir.

Da yake nasa jawabin shugaban kungiyar ta Minjibir Solderity Forum, ya ce “Makkasudin taron shi ne samar da hadinkai da kuma kawo Ayukan cigaba karamar hukumar Kamar Hanyoyi, Samarwa matasa ayukan yi da kuma Ilimin sai ababen more rayuwa.

Wakilinmu ya rawaito cewa taron ya samu halartar mutane yan asalin karamar hukumar ta Minjibir da sukayi fice a fanin siyasa,aikin Gwamnatin da kasuwanci da kuma masu bawa karamar hukumar gudunmawar da ta kama a fanin da suke da kwarewa.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Kwalejin Ilimi ta Isa Kaita dake Karamar Hukumar Dutsenma a Jihar Katsina ta tuna da Marigayi Isa Kaita

July 2, 2025

Gwamnatin jihar Kano ta umarci masu gudanar da sana’ar gwangwan da su dakatar da sayo kayayyakin daga yankin Arewa maso Gabas

July 2, 2025

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban Najeriya – Barau I Jibrin

June 26, 2025

Karya dokar Tuki ke Jawo Asarar Dukiya da Rayuka Sakamakon Haifar da Hatsari

June 18, 2025

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ya dawo gida Najeriya Bayan gudanar da Ibadar aikin Hajji 2025.

June 18, 2025

Gwamnatin jihar kano tayi kira ga iyaye da su dinga sanya idanu akan ƴaƴan su mata wajen sauke duk wani nauyi da yake kan su

May 28, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Kano

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

By WafsymApril 13, 2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon…

Hukumar tace fina-finai ta haramtawa Usman Sojaboy da wasu mata biyu shiga harkokin Film ko waka a Kano

January 20, 2025

Madrid ko Barca: Wa zai lashe Spanish Super Cup?

January 12, 2025

Barca ta kara rashin nasarar ɗaukaka kara kan yi wa Olmo rijista

December 31, 2024
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.