Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan daba da kilisa
Afrika

Karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan daba da kilisa

April 22, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Minjibir

Majalisar karamar hukumar Minjibir a nan Kano zatayi dokar da zata hukunta, masu fadan Daba kilisa,da Kidan a fanin karamar hukumar sakamakon matsalolin da suke haifarwa.

Shugaban karamar hukumar ta Minjibir Kaftin Jibrin Na lado Kunya,ne ya bayana hakan yayin wani taron masu ruwa da tsaki a karamar hukumar da Kungiyar Minjibir Solidarity Forum ta shirya dan kara kawo cigaba a karamar hukumar dama jihar Kano baki daya.

Kaftin Jibrin Na lado Kunya Ya kara da cewar “yanzu haka majalisar karamar hukumar ta Minjibir ta kamala tataunawa da masu ruwa da tsaki musamman a fanin tsaro da zamantakewa dan samar da dokar Wanda zatayi tanadi kan irin hukuncin da masu fadan Daba, Kidan Dije da kuma masu kilisa zasu fuskanta matukar suka sabawa dokar”shugaban karamar hukumar Minjibir.

A nasa jawabin Tun da fari tsohon shugaban kungiyar kwadago ta kasa reshen jihar Kano kuma mataimakin shugaban kungiyar ta kasa Kwamared Kabiru Ado Minjibir cewa yayi “Sai an samar dokar da zata sahalewa duk Wanda zai yi Kilisa ko kidan Dije dan samar da mafita ga abubuwan dake biyo baya na fadan Daba Tsakanin matasan karamar hukumar domin bai kamata a zubawa lamarin idanu yana jawo asarar dukiya da jikkata Al’umma ba Amma samar dokar da tsarin da masu kilisa ko kidan DJ zasu bi bayan Neman izzini zai sa Wanda suka shirya irin wannan taruka su tabbatar da ganin cewa ba a samu karya doka ko cin zarafin mutane ba”Cewar Mataimakin shugaban kungiyar kwadago ta Kasa Kabiru Ado Minjibir.

Da yake nasa jawabin shugaban kungiyar ta Minjibir Solderity Forum, ya ce “Makkasudin taron shi ne samar da hadinkai da kuma kawo Ayukan cigaba karamar hukumar Kamar Hanyoyi, Samarwa matasa ayukan yi da kuma Ilimin sai ababen more rayuwa.

Wakilinmu ya rawaito cewa taron ya samu halartar mutane yan asalin karamar hukumar ta Minjibir da sukayi fice a fanin siyasa,aikin Gwamnatin da kasuwanci da kuma masu bawa karamar hukumar gudunmawar da ta kama a fanin da suke da kwarewa.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.