Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » NDLEA da NAPTIP Zasu Ƙarfafa Haɗin Gwiwa don Yaƙi da Safarar Miyagun Kwayoyi da Mutane
Afrika

NDLEA da NAPTIP Zasu Ƙarfafa Haɗin Gwiwa don Yaƙi da Safarar Miyagun Kwayoyi da Mutane

April 25, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
NDLEA LOGO

Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi (NDLEA) tare da Hukumar Hana Fataucin Mutane (NAPTIP) sun kafa wata rundunar jami’an su domin hada karfi tare wajen yaƙi da safarar miyagun kwayoyi da safarar mutane.

Wannan mataki ya fito ne a lokacin da Shugabar NAPTIP, Binta Lami Adamu Bello, ta kai ziyarar girmamawa ga Shugaban NDLEA, na Kasa Birgediya Janar Mohammed Buba Marwa, mai ritaya a hedikwatar NDLEA dake Abuja, yau jumma’a 25 ga Afrilu, 2025.

A cikin jawabinsa, Marwa ya taya Binta Adamu Bello, murna bisa nadinta da shugaban Kasa Bola Ahamad Tunibu,yayi kuma ya yaba da yadda ta soma aiki da ƙwazo.
Ta cikin wata sanarwa da daraktan Yaɗa labarai da wayar daa kan jamma’a a hukumar Femi Baba Femi,Yafitar Ya bayyana cewa akwai alaƙa tsakanin safarar mutane da safarar miyagun kwayoyi, inda wasu daga cikin waɗanda ake safararsu ke zama masu ɗaukar kwayoyi ba tare da saninsu ba.
Sanarwar ta kara da cewa akwai bukatar haɗin gwiwa ta hanyar sanya hannu kan yarjejeniya (MoU) da za ta fayyace fannoni na aiki tare.

A nata bangaren, Shugabar yaki da safarar mutane da cin zarafin kananan Yara NAPTIP ta Kasa Binta Lami Adamu Bello, ta bayyana cewa akwai buƙatar haɗin kai sosai tsakanin hukumomin biyu domin toshe hanyoyin aikata laifukan, musamman ganin yadda ammfani da kananan Yara da Mata wajen safarar kwayoyi, sannan a kan yi musu allura ko a basu kwayoyi domin su kasance masu biyayya.

Ta kuma jaddada cewa laifukan biyu nafaruwa ne a iyakoki marasa tsaro, rashawa, talauci, da raunin hukumomi. Ta ce akwai buƙatar gina tsarin aiki na haɗin gwiwa wanda zai haɗa da bincike da musayar bayanan sirri, horas da ma’aikata tare, amfani da fasaha da bayanai, wayar da kai ga jama’a, da kuma yin garambawul ga dokoki.

Hukumomin sun amince da kafa shirin aiki na NDLEA da NAPTIP na lokaci gajere zuwa matsakaici, da gudanar da taron duba ayyuka sau ɗaya ko biyu a shekara, da kuma inganta haɗin gwiwa da ƙungiyoyi na ƙasa da ƙasa.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026

An kama jami’an ƴansanda 6 tare da wasu mutane 3 bisa zargin ƙwace da satar mutane a Edo 

April 14, 2026

Maki shida ne ya rage tsakanin Arsenal da Man City

April 13, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.