Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin Ghana ta rage kuɗin Aikin Hajjin bana daga GH¢75,000 zuwa GH¢62,000
Afrika

Gwamnatin Ghana ta rage kuɗin Aikin Hajjin bana daga GH¢75,000 zuwa GH¢62,000

February 6, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn

Kwamitin Aikin Hajji da Shugaban Ghana John Dramni Mahama ya kafa domin sake nazari kan kuɗin Aikin Hajjin bana ya sanar da rage kuɗin Aikin Hajjin daga GH¢75,000 zuwa GH¢62,000.

Kwamitin ya bayyana cewa an rage kuɗin Aikin Hajjin ne domin cika alƙawarin da Shugaba John Dramani Mahama ya ɗauka domin sauƙaƙa wa musalman kasar.

Haka kuma kwamitin ya bayyana cewa an samu nasarar wannan rangwamen ne bayan da shugaban ƙasar ya aika wata tawaga zuwa ƙasar Saudiyya, domin sabunta tattaunawa da mahukuntan ƙasar kan tsare-tsaren aikin hajjin bana ciki har da batun kuɗaɗe.

A yayin da yake magana kan wannan batu, shugaban kwamitin da sake nazari kan kuɗin Aikin Hajjin Alhaji Collins Dauda wanda shi ne ɗan majalisa da ke wakiltar Asutifi South a yankin Ahafo ya jaddada irin kyakkyawan kudiri da shugaban Ghana ke da shi kan sauƙaƙa wa maniyyata ta ɓangaren kashe kuɗi.

Dama tun a lokacin yaƙin neman zaɓe shugaban na Ghana ya yi alƙawarin sauƙaƙa wa maniyyata.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026

An kama jami’an ƴansanda 6 tare da wasu mutane 3 bisa zargin ƙwace da satar mutane a Edo 

April 14, 2026

Maki shida ne ya rage tsakanin Arsenal da Man City

April 13, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.