Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
“Shugabanci Amana Ne, Ba Tara Dukiya Ba” — Dr Getso Ya Yi Kira Ga Masu Nagarta Su Shiga Siyasa
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Dr Abdullahi Muhammad Getso, ya yi kira ga ‘yan Najeriya masu tarbiyya da nagarta da su…
Caca na ƙara yaɗuwa a tsakanin matasan Arewacin Nijeriya duk da haramci da gargadin addini, lamarin da ke jefa matasa…
Akalla jami’an rundunar ’yansandan Nijeriya 5,000 ake sa ran za su yi ritaya a shekarar 2026, in ji Mataimakin Kwamishinan…
Babban Kotun Jihar Bauchi mai lamba hudu, ta yanke wa wani mutum mai suna Mamuda Zakariyau hukuncin kisa ta hanyar…
Kotun majistire mai lamba biyu da ke Nomans Land a Kano ta bayar da belin Abubakar Ali da aka fi…
Najeriya: Fiye da rabin mata masu juna biyu na fama da ƙarancin jini, in ji Gwamnatin Tarayya
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa kusan kashi 58 cikin 100 na mata masu juna biyu a Najeriya na fama da…
Kwamishinoni 5, da hadiman gwamnatin Kano 10 sun yi murabus tare da yin mubaya’a ga Kwankwaso
Rahotanni sun bayyana cewa, zuwa yanzu Kwamishinoni 5 tare da jami’an Gwamnatin Jihar Kano 10, ne su ka ajiye muƙamansu…
Ƙungiyar SERAP Ta Maka Ministan Wutar Lantarki Da NBET Kotu Kan Zargin Badakalar N128bn
Ƙungiyar kare haƙƙin jama’a da sa ido kan kashe kuɗaɗen gwamnati, a Najeriya, SERAP ta shigar da ƙara a Babbar…
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu ta Ƙasa (JAMB) ta sanar cewa rajistar UTME 2026 za ta fara ne daga…
“Ya Kamata ‘Yan Jaridu Su Riƙa Nuna Tausayi, Hikima Da Mutunta Jinƙan Ɗan Adam wajen ɗauko labarai —Comrade Abbas Ibrahim
Tsohon Shugaban Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Ƙasa (NUJ), reshen jihar Kano, Comrade Abbas Ibrahim, ya jaddada muhimmancin gudanar da aikin…
