Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Jami’an Hukumar DSS Sun Shigar Da El-rufai Ƙara Kan Datsar Kiran Wayar Nuhu Ribadu
Afrika

Jami’an Hukumar DSS Sun Shigar Da El-rufai Ƙara Kan Datsar Kiran Wayar Nuhu Ribadu

February 17, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
mallam nasir el rufai governor of kaduna state nigeria 768x427

Hukumar tsaron farin kaya a Najeriya ta shigar da tuhuma guda uku kan tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, bisa zargin shi da hannu bisa naɗar wayar mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro Malam Nuhu Ribadu.

A ƙarar da ta shigar mai lamba FHC/ABJ/CR/99/20262003 a safiyar yau Litinin a babbar kotun tarayya da ke babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, DSS ta tuhumi tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i da amincewa da aikata datsar wayar mai bai wa shugaban ƙasar shawara kan tsaro.

Fiye da Kananan Yara Miliyan Biyu Ke Gararamba A Titunan Kano — NGO

Takaddar ƙarar ta zayyana cewa Malam Nasir El-Rufai a wani shiri da ya yi a kafar talabijin ta Arise ya tabbatar da aikata kutse tare da datsar wayar mai bai wa shugaban Najeriya kan tsaro Nuhu Ribadu, abin da ya saba da sashe na 12 (1) na dokar aikata laifuka ta Intanet da aka yi wa gyara a shekarar 2024.

Har wa yau a cikin takaddar ƙarar an zargi Malam Nasir El-Rufai da wasu mutane da yin amfani da wasu na’urori da suka datsi tattaunawar wayar tarho ta mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan tsaro, laifin da ya saba da sashe na 131(2) na dokar sadarwa ta 2023.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Tsagin ADC ƙarƙashin David Mark ya kori Nafiu Bala da wasu bisa zargin yi wa jam’iyya zagon-ƙasa

April 15, 2026

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026

An kama jami’an ƴansanda 6 tare da wasu mutane 3 bisa zargin ƙwace da satar mutane a Edo 

April 14, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.