Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
Wani lauya mai rajin kare haƙƙin bil’adama a Najeriya, Barista Hamza Nuhu Dantani ya rubuta wata wasiƙa zuwa ga Hukumar…
A wani yanayi da matsalolin tsaro ke ci gaba da ta’azzara a jihohin yankin arewa maso yammacin Najeriya, ƴanbindiga sun…
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya taya murna da waɗanda suka yi nasara a zaɓukan Abuja da jihohin Kano da Rivers.…
Hukumar ICPC mai yaƙi da cin hanci da rashawa a Nijeriya ta ƙaddamar da mataki na takwas na shirin bibiyar…
Babbar Kotun Tarayya da ke Legas ta yanke hukunci cewa Rundunar ‘Yansandan Nijeriya, ta aikata kuskure da ya saɓa ƙa’ida…
A ƴan kwanakin baya-bayan nan an yi ta muhawara musamman a kafofin sada zumunta kan batun siyasar fitaccen malamin addinin…
Rundunar ‘yan sandan Kano ta sanya dokar takaita zirga-zirga a kananan hukumomin birnin kano da Ungogo
Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta sanya dokar takaita zirga-zirga a ƙananan hukumomin birnin kano da Ungogo na tsawon awanni…
Yayin da aka shiga wata na biyu a shekarar 2026, tuni gwamnonin jihohin Najeriya suka fara gudanar da wasu daga…
Shugaba Tinubu ya naɗa Sarkin Kano Aminu Ado Bayero a matsayin shugaban kwamitin ciyarwar Ramadan na Ƙasa
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya naɗa Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, a matsayin Shugaban Kwamitin Ciyarwar Azumin…
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya ICPC ta sanar cewa tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai, na…
