Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Rundunar ‘yan sandan Kano ta sanya dokar takaita zirga-zirga a kananan hukumomin birnin kano da Ungogo
Afrika

Rundunar ‘yan sandan Kano ta sanya dokar takaita zirga-zirga a kananan hukumomin birnin kano da Ungogo

February 21, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Nig Police force

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta sanya dokar takaita zirga-zirga a ƙananan hukumomin birnin kano da Ungogo na tsawon awanni 18, gabanin zaɓen cike-gurbi na ‘yan majalisar dokokin jihar kano da za a gudanar a yau Asabar.

’Yan sandan sun ce dokar, wadda za ta fara aiki daga ƙarfe 12:00 na dare zuwa ƙarfe 6:00 na yamma a ranar Asabar, ta shafi motocin haya da masu zaman kansu, babura masu ƙafa uku da kuma babura masu kafa biyu, a matsayin wani mataki na inganta tsaro domin tabbatar da an gudanar da zaɓe cikin kwanciyar hankali.

Jihohin Najeriya da suka fi yin kasafin kuɗi mai tsoka a 2026

Kakakin rundunar, CSP Abdullahi Kiyawa, ya ce an ɗauki matakin ne bayan wani taron nazarin tsaro da Kwamitin inganta tsaro kan harkokin zabe ya gudanar.

Sai dai an tsame motocin da ke gudanar da ayyukan gaggawa daga cikin dokar, wanda suka hada motocin asibiti, da na kashe gobara, da kuma motocin jami’an zaɓe da masu sa ido da aka tantance, a lokacin da dokar ke aiki

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

HARIN FARM CENTRE: Kada A Bari Rikicin Siyasa Ya Lalata Tattalin Arzikin Kano — Abbas Ibrahim

April 29, 2026

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026

An tabbatar da naɗin Dr Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan gidaje

April 24, 2026

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.