Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Hamas zata fara tattaunawa da Isra’ila domin sabunta yarjejeniyar tsagaita wuta
Labaran Duniya

Hamas zata fara tattaunawa da Isra’ila domin sabunta yarjejeniyar tsagaita wuta

May 18, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
israel gaza picture
TOPSHOT - People walk past destroyed buildings in Khan Yunis in the southern Gaza Strip on October 17, 2024, amid the ongoing war between Israel and the Palestinian militant group Hamas in the besieged Palestinian territory. (Photo by BASHAR TALEB / AFP) (Photo by BASHAR TALEB/AFP via Getty Images)

Hamas ta tabbatar da cewa ta fara tattaunawa da Isra’ila domin tsara sabuwar yarjejeniyar tsagaita wuta.

Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da Isra’ila take cigaba da kutsawa ƙasar, inda ta ce tana da burin ƙwace sassan Gaza ne.

Ma’aikatar lafiya ta Gaza ta ce Isra’ila ta kashe sama da mutum 250 daga ranar Alhamis da ta gabata.

Isra’ila na cigaba da luguden ne duk da matsin lamba da take fuskanta kan ta cire takunkumin mako goma da ta saka na hana shigar da kayan agaji Gaza, inda har Amurka ta nuna rashin jin daɗinta. Sannan Majalisar Ɗinkin Duniya ta ce hanin a daidai lokacin da ake cigaba da ɓarin wuta yunƙurin kisan ƙare dangi ne.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Shugaba Tinubu ya taya Musulmi murnar Sallah, tare da kira zuwa ga kishin ƙasa

March 19, 2026

CAF Ta Kwace Kofin AFCON 2025 Daga Senegal, Ta Bai Wa Morocco

March 18, 2026

Farashin Kayan Abinci Ya Sauka Da Sama Da Kashi 15 Cikin 100 A Watan Fabrairun 2026

March 17, 2026

Hatsarin jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna ya jikkata mutane da dama

March 17, 2026

Dalilin da ya sa ban ɗaga hankalina ba lokacin da na rasa muƙamai — Sanusi II

March 16, 2026

Mun Ceto Nijeriya Yayin Da Take Gab Da Dilmiyewa – Shugaba Tinubu

March 16, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Bincike Na Musamman

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

By WafsymMarch 11, 2026

Sabbin matakan da Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dauka na fara shirin tsige Mataimakin Gwamna,…

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

February 12, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.