Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Karya dokar Tuki ke Jawo Asarar Dukiya da Rayuka Sakamakon Haifar da Hatsari
Kano

Karya dokar Tuki ke Jawo Asarar Dukiya da Rayuka Sakamakon Haifar da Hatsari

June 18, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
FRSC

Masana a fanin dokokin Tuki na cigaba da bayana takaicin su kan yawan karya dokar amfani da sigina ta alamar shiga kwana ko danjar dake nuna alamun tsayawa da masu ababen hawa ke kin amfani dasu hakan kuma ke jawo asarar dukiya da rayuka sakamakon haifar da hatsari.

A zantawarmu da wasu dake tafiya a babur mai Kada biyu sun bayana cewa da yawan cikin masu mota ko baburin adaidaita sahu na tsayawa ko shan kwana batare da saka alama ba walau danja birki ko sigina Wanda suka ce hakan na jawo hadura kamar Yadda suka Bayana.

Sai dai wasu cikin masu tuka mota da Adaidaita Sahu sun ce tabbas akwai Wanan matsalar Amma suna baking kokarinsu wajen saka alamar tsayawa ko Shiga kwana lokacin da suke Tuki.

Abdullahi Aliyu Labaran shi ne mai magana da yawun Hukumar Kiyaye hadura ta kasa reshen Jihar Kano ya ce akwai hukunci da doka tayi tanadi kuma sun tabbatar da aikin dokar kan masu karya ta musamman ma masu kin saka alamar tsayawa ko shiga kwana dama kin tsayawa a guraren da danja ke bada hannu.

Labaran ya kuma ce sai Al’umma da sauran masu ababen hawa sun fahimci muhimmancin bin dokokin Tukin za a samu raguwar hadura dake jawo asarar dukiya ko rayukan Al’umma.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi malamai kan binciken kwamitin Shura

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.