Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024
Afrika

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
cholera virus

Aƙalla, mutane 4,778 ne suka rasa rayukansu sakamakon cutar kwalara a Najeriya, tsakanin shekarar 2020 and 2024, a cewar hukumar yaƙi da cututtuka masu yaɗuwa a ƙasar(NCDC).

Alƙaluman hukumar sun nuna cewa a shekarar 2020, mutum 3,513 ka yi zaton sun kamu da cutar, kuma a cikinsu mutum 95 sun mutu.

Allurar rigakafin ƙwayar cutar HIV da ake yi kan kudi N70,000 ta sanya a zukatan yan Nijeriya

Sai dai alƙaluman sun ƙaru matuƙa a shekarar 2021, inda aka yi zaton mutane 111,062 suka kamu da cutar, kuma 3,604 suka mutu a jihohi 33 na ƙasar.

A shekarar 2025 kaɗai fiye da mutane 300 ne suka mutu, ciki har da mutuwar mutane 179 da sanarwar gwamnatin jihar Zamfara ta ce sun mutu a jihar cikin mutum 12,052 da ake zaton sun kamu da cutar a watan Satumba na 2025.

Mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Auwal Mohammed Jatau ya tabbatar da mutuwar mutum 58 cikin mutane 258 da ake zaton sabbin kamuwa ne da cutar ta kwalara a ƙananan hukumomi 14 na jihar.

Mataimakin gwamnan ya bayyana hakan ne makonni biyu da suka gabata, kamar yadda jaridar Daily Trust ta wallafa.

Hakan na faruwa ne duk da miliyoyin dalolin da ƙasar ta samu bashi daga babban bankin duniya don samar da ruwa, muhalli mai tsafta da kuma wasu tallafin dalar Amurka miliyan biyu da ƙasar ta samu daga Majalisar Ɗinkin Duniya don samar da rigakafin kwalara.

cholera Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.