Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Hukumar Kiyaye Hadura ta kasa zata gudanar da bincike Kan Hadarin da yayi Sanadiyar Mutuwar Mutanen Ashirin da Biyu a Kano
Uncategorized

Hukumar Kiyaye Hadura ta kasa zata gudanar da bincike Kan Hadarin da yayi Sanadiyar Mutuwar Mutanen Ashirin da Biyu a Kano

June 3, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
FRSC CARS

Hukumar kiyaye hadura ta kasa zata gudanar da bincike Kan musabbabin faruwar hadarin da yayi sanadiyar mutuwar mutanen ashirin da Biyu a nan Kano wanda suka wakilci jihar a bikin wasanni na Kasa da aka gudanar Ogun.

Shugaban hukumar na Kasa Shehu Muhammad,ne ya bayana hakan lokacin da tawagar hukumar kiyaye haduran suka kawo ziyartar ta’aziya gidan gwamnatin Kano a jiya litinin.

Shugaban hukumar kiyaye haduran ta kasa Wanda mukadashinsa Mai Lura da shiya ta daya dake jihar Kaduna Ahmad Umar,ya wakilta,ya kara da cewar yanzu Haka hukumar ta fara bincike musabbabin yaawan faruwar hatsari a gadar ta Yan kifi dake kan titin Kaduna zuwa Kano.

Ahmad Umar,ya kuma ce zasu hada Kai da gwamnatin Kano da sauran jihohi wajen daukar matakan da suka kamata bayana fitowar sakamakon binciken da suka gudanar da maganace matsalar da ake samun sakamakon yawan haduran.

A nasa Jawabin Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, wanda Mataimakinsa Comrade Aminu Abdussalam, ya wakilta ya godewa hukumar tare da alkawarin aiki tare dan kaucewa faruwar irin hakan a nan gaba.

Aminu Abdussalam, ya Kuma kara da cewar yanzu haka wadanda ke kwance a asibiti cikin wanda hadarin ya rutsa da su na samun sauki.

Cikin tawagar hukumar kiyaye haduran sun hadar da shugaban hukumar na jihar Jigawa, Kaduna, Katsina da kuma nan Jihar Kano.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Sai an Koma bin koyarwar Addini da Inganta Tarbiya don fita daga halin Gurbacewar Matasa

June 2, 2025

Ma’aikatar mata da Kananan Yara da kuma masu bukata ta musamman zata hada hannu da ma’aikatar Ilimi ta jihar dan kawo karshen cin zarafin kananan yara a makarantu.

May 28, 2025

An bukaci al’ummar Karamar Hukumar Rano da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da Oda

May 28, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Kano

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

By WafsymApril 13, 2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon…

Hukumar tace fina-finai ta haramtawa Usman Sojaboy da wasu mata biyu shiga harkokin Film ko waka a Kano

January 20, 2025

Madrid ko Barca: Wa zai lashe Spanish Super Cup?

January 12, 2025

Barca ta kara rashin nasarar ɗaukaka kara kan yi wa Olmo rijista

December 31, 2024
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.