Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Amurka ta dakatar da bayar da bizarta a Abuja
Uncategorized

Amurka ta dakatar da bayar da bizarta a Abuja

April 10, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
70a38454 ef66 47e3 a58e 74705b3ba1e2.png

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja babban birnin tarayyar Najeriya, ya sanar da soke duk wasu buƙatun neman biza da aka shigar.

Ta buƙaci masu neman shiga ƙasarta su duba saƙonninsu na imel don samun cikakkun bayanai kan mataki na gaba.

Shugaban INEC ya ja kunnen kafafen yaɗa labarai

A wata sanarwa da ya fitar a ranar Alhamis, ofishin Jakadancin Amurkar ya ce za a ci gaba da gudanar da tantance neman bizar a ofishin jakadancinta da ke Legas.

Sanarwar ta ce jami’anta za su ci gaba da duba bayanan ƴan Amurka ne kawai a yanzu musamman ga masu buƙatar gaggawa.

Wannan matakin na zuwa ne bayan da gwamnatin Amurka ta buƙaci jami’anta da ke aiki a Najeriya su yi gaggawar barin ƙasar, saboda dalilai na tsaro.

Amurkar ta ce duk waɗanda ayyukansu ba su zama wajibi ba, da ke a ofishin jakadancinta a birnin tarayya Abuja, su tattara kayansu da iyalai domin barin ƙasar.

A wani saƙo da ta wallafa a shafinta a ranar Laraba, Amurkar ta kuma lissafa wasu jihohin Najeriyar 23 daga kudu da arewacin ƙasar, inda ta ce suna da haɗari, kuma ta gargaɗi ƴan ƙasarta su guji tafiya zuwa waɗannan jihohin da ta ɗora su a mataki na huɗu na gargaɗi.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Majalisa ta buƙaci a dakatar da yaƙin neman zaɓe a jihohin arewa 8 saboda matsalar tsaro

April 24, 2026

Hon.Sha’aban ya jaddada janye neman takarar Sanatan Kaduna ta Arewa, tare da bayyana goyon duk wanda APC ta tsayar 

April 21, 2026

Kotu ta bayar da sammacin kama tsohuwar ministan Buhari Sadiya Faruk bisa zargin badakalar kudade

April 17, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Kano, Sokoto da jihohi tara na iya fuskantar ɓarkewar cutar sankarƙau – NiMet

March 14, 2026

Ayyuka Takwas Masu Tarin Lada A Kwanaki 10 Na Ƙarshen Watan Ramadan

March 13, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.