Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Kotu ta bayar da sammacin kama tsohuwar ministan Buhari Sadiya Faruk bisa zargin badakalar kudade
Uncategorized

Kotu ta bayar da sammacin kama tsohuwar ministan Buhari Sadiya Faruk bisa zargin badakalar kudade

April 17, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
1776385303060

Babbar kotun tarayya da ke Abuja karkashin mai shari’a Jude Onwuegbuzie ta bayar da sammacin kama tsohuwar ministar harkokin jin kai, Sadiya Umar Farouq, da babban sakatare na ma’aikatar, Bashir Nura Alkali, bisa zargin karkatar da kudade.

Hukumar EFCC na tuhumar su da laifuffuka 21 da suka hada da cin amanar aiki da karkatar da kimanin dala miliyan 1.3 da kuma sama da naira miliyan 746.

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

Ana sa ran a gurfanar da su a kotu, amma ba su halarta ba, inda mutum na uku kawai, Sani Nafiu Mohammed, ya bayyana. Lauyan gwamnati ya ce an dade ana kokarin gabatar da su tun Disambar 2025, amma ba a same su ba, duk da cewa an bada su beli.

Lauyan Sadiya ya danganta rashin zuwanta da rashin lafiya, amma kotu ta ki amincewa da hujjar da aka gabatar. Daga nan kotu ta amince da bukatar EFCC na bayar da sammacin kama su.

An dage zaman sauraron ƙarar zuwa ranar 18 ga Mayu, 2026 domin fara shari’a.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Majalisa ta buƙaci a dakatar da yaƙin neman zaɓe a jihohin arewa 8 saboda matsalar tsaro

April 24, 2026

Hon.Sha’aban ya jaddada janye neman takarar Sanatan Kaduna ta Arewa, tare da bayyana goyon duk wanda APC ta tsayar 

April 21, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Amurka ta dakatar da bayar da bizarta a Abuja

April 10, 2026

Kano, Sokoto da jihohi tara na iya fuskantar ɓarkewar cutar sankarƙau – NiMet

March 14, 2026

Ayyuka Takwas Masu Tarin Lada A Kwanaki 10 Na Ƙarshen Watan Ramadan

March 13, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.