Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Sai an Koma bin koyarwar Addini da Inganta Tarbiya don fita daga halin Gurbacewar Matasa
Uncategorized

Sai an Koma bin koyarwar Addini da Inganta Tarbiya don fita daga halin Gurbacewar Matasa

June 2, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Sunusi Lamido

Mai martaba Sarkin Kano Khalifah Muhammadu Sunusi Na Biyu,ya ce Sai Iyaye da sauran Alumma sun Koma bin koyarwar Addini da kuma Inganta tarbiya matukar ana son fita daga halin gubacewar marasa da ake fuskanta fadin jihar Kano da Kasa Baki daya.

Sarkin ya bayana hakan lokacin saukar karatun Alkur’ani Mai girma na dalibai Saba’in Karo na takwas da ya gudana Jiya Lahadi a makarantar Ma’ahad Abdulhamid littahfezil Kur’an dake Unguwar Shatsari cikin karamar hukumar dala a nan Kano.

Mai martaba Sarkin na Kano Wanda Jarman Kano Alhaji Ahmad Umar, ya wakilta ya Kara da cewar Kula da tarbiya da Kuma Ilimin adidini abune da kowa ya kamata ya Kula da shi dan ceto matsa daga halin da suke shiga.

A nasa Jawabin shugaban makarantar ta Ma’ahad Abdulhamid littahfezil Kur’an cewa yayi makarantar ta shafe fiye da shekaru hamsin Wanda har yanzu tana da kalubale.

Wasu cikin daliban da suka sauke Alkur’ani Mai girma sun bayana godiyarsu Ga Iyaye da Kuma Malaman su.

Taron saukar ya samu halartar Malamai da dama Wanda sukayi Jan hankali ga matasa wajen Neman Ilimi da Sana’a dan kaucewa fadawarsu Daba ko taammali da miyagun kwayoyi.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Majalisa ta buƙaci a dakatar da yaƙin neman zaɓe a jihohin arewa 8 saboda matsalar tsaro

April 24, 2026

Hon.Sha’aban ya jaddada janye neman takarar Sanatan Kaduna ta Arewa, tare da bayyana goyon duk wanda APC ta tsayar 

April 21, 2026

Kotu ta bayar da sammacin kama tsohuwar ministan Buhari Sadiya Faruk bisa zargin badakalar kudade

April 17, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Amurka ta dakatar da bayar da bizarta a Abuja

April 10, 2026

Kano, Sokoto da jihohi tara na iya fuskantar ɓarkewar cutar sankarƙau – NiMet

March 14, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.