Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Sai an Koma bin koyarwar Addini da Inganta Tarbiya don fita daga halin Gurbacewar Matasa
Uncategorized

Sai an Koma bin koyarwar Addini da Inganta Tarbiya don fita daga halin Gurbacewar Matasa

June 2, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Sunusi Lamido

Mai martaba Sarkin Kano Khalifah Muhammadu Sunusi Na Biyu,ya ce Sai Iyaye da sauran Alumma sun Koma bin koyarwar Addini da kuma Inganta tarbiya matukar ana son fita daga halin gubacewar marasa da ake fuskanta fadin jihar Kano da Kasa Baki daya.

Sarkin ya bayana hakan lokacin saukar karatun Alkur’ani Mai girma na dalibai Saba’in Karo na takwas da ya gudana Jiya Lahadi a makarantar Ma’ahad Abdulhamid littahfezil Kur’an dake Unguwar Shatsari cikin karamar hukumar dala a nan Kano.

Mai martaba Sarkin na Kano Wanda Jarman Kano Alhaji Ahmad Umar, ya wakilta ya Kara da cewar Kula da tarbiya da Kuma Ilimin adidini abune da kowa ya kamata ya Kula da shi dan ceto matsa daga halin da suke shiga.

A nasa Jawabin shugaban makarantar ta Ma’ahad Abdulhamid littahfezil Kur’an cewa yayi makarantar ta shafe fiye da shekaru hamsin Wanda har yanzu tana da kalubale.

Wasu cikin daliban da suka sauke Alkur’ani Mai girma sun bayana godiyarsu Ga Iyaye da Kuma Malaman su.

Taron saukar ya samu halartar Malamai da dama Wanda sukayi Jan hankali ga matasa wajen Neman Ilimi da Sana’a dan kaucewa fadawarsu Daba ko taammali da miyagun kwayoyi.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Hukumar Kiyaye Hadura ta kasa zata gudanar da bincike Kan Hadarin da yayi Sanadiyar Mutuwar Mutanen Ashirin da Biyu a Kano

June 3, 2025

Ma’aikatar mata da Kananan Yara da kuma masu bukata ta musamman zata hada hannu da ma’aikatar Ilimi ta jihar dan kawo karshen cin zarafin kananan yara a makarantu.

May 28, 2025

An bukaci al’ummar Karamar Hukumar Rano da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da Oda

May 28, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Kano

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

By WafsymApril 13, 2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon…

Hukumar tace fina-finai ta haramtawa Usman Sojaboy da wasu mata biyu shiga harkokin Film ko waka a Kano

January 20, 2025

Madrid ko Barca: Wa zai lashe Spanish Super Cup?

January 12, 2025

Barca ta kara rashin nasarar ɗaukaka kara kan yi wa Olmo rijista

December 31, 2024
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.