Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Ma’aikatar mata da Kananan Yara da kuma masu bukata ta musamman zata hada hannu da ma’aikatar Ilimi ta jihar dan kawo karshen cin zarafin kananan yara a makarantu.
Uncategorized

Ma’aikatar mata da Kananan Yara da kuma masu bukata ta musamman zata hada hannu da ma’aikatar Ilimi ta jihar dan kawo karshen cin zarafin kananan yara a makarantu.

May 28, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn

Ma’aikatar mata da Kananan Yara da kuma masu bukata ta musamman taci alwashin hada hannu da ma’aikatar Ilimi ta jihar dan kawo karshen cin zarafin kananan yara a makarantu.

Kwamishiniyar Ma’aikatar Mata Hajiya Amina Adullahi Sani HOD, da ta samu wakilicin Daraktan Mulki da gudanarwa na ma’aikatar, Muhammad Sambo Iliyasu, ce ta bayyana hakan yayin bikin ranar yara ta Duniya da ya gudana a dakin taro na gidan gwamnatin Kano a jiya Talata.

Itama shugabar gudauniyar EL’S Foundation tace zasu dauki nauyin wasu daga cikin yaran da suka nuna kwazo a wajen taron dan tallafa musu.

Wakilinmu SSM ya rawaito cewa kungiyoyin fararen hula daban-daban ne suka halarci bikin tare da raba kyaututtuka ga yara.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Kotu ta tura Abubakar Malami da iyalansa gidan yarin Kuje

December 30, 2025

‎Siyasar Kano: Shin Kwankwaso Ne Zai Tura Gwamna Abba Jam’iyyar APC ko Kuwa Gaban Kansa Yake Son Yi? ‎

December 29, 2025

Sokoto: Gwamna Ahmed Aliyu Ya Gabatar da Kasafin ₦758.7bn na 2026, Ya Ba da Fifiko ga Tattalin Arziki, Lafiya da Tsaro

December 17, 2025

‎DRDI organizes One-Day Training to Raise Public Awareness on Local Government Budgeting

December 2, 2025

Allurar rigakafin ƙwayar cutar HIV da ake yi kan kudi N70,000 ta sanya a zukatan yan Nijeriya

September 29, 2025

Hukumar Kiyaye Hadura ta kasa zata gudanar da bincike Kan Hadarin da yayi Sanadiyar Mutuwar Mutanen Ashirin da Biyu a Kano

June 3, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.