Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » An bukaci al’ummar Karamar Hukumar Rano da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da Oda
Uncategorized

An bukaci al’ummar Karamar Hukumar Rano da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da Oda

May 28, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Map of Kano

Karamar hukumar Rano ta bukaci al’ummar garin da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da oda Inda zata ci gaba da bin kadin hatsaniyar da ta faru a baya bayan nan da ya haddasa rasuwar Baturen ‘yan sandan Yankin wato DPO, da wani matashi Bakanike.

Shugaban karamar hukumar Hon Muhammad Nazir Ya’u ,ne ya bukaci hakan a yammacin yau a wani taron manema Labarai da ya gudana a sakatariyar ‘yan Jaridu ta jiha NUJ.

Muhammad Naziru Ya’u , ya ce karamar hukumar na aiki tare da Jami’an tsaro da masu Ruwa da Tsaki a Fannonin Rayuwa daban -daban, don ganin an yi bincike tare da tabbatar da gaskiya da Adalci, da ya bukaci Al’umma su koma harkokin su na yau da kullum.

Shugaban ya yi kira ga iyaye da su Kula da tarbiyyar yaran su , a hannu daya kuma ya bukaci matasa da su guji daukar Doka a hannun su , Wacce daga karshe ka iya haddasa da na Sani.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Hukumar Kiyaye Hadura ta kasa zata gudanar da bincike Kan Hadarin da yayi Sanadiyar Mutuwar Mutanen Ashirin da Biyu a Kano

June 3, 2025

Sai an Koma bin koyarwar Addini da Inganta Tarbiya don fita daga halin Gurbacewar Matasa

June 2, 2025

Ma’aikatar mata da Kananan Yara da kuma masu bukata ta musamman zata hada hannu da ma’aikatar Ilimi ta jihar dan kawo karshen cin zarafin kananan yara a makarantu.

May 28, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Kano

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

By WafsymApril 13, 2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon…

Hukumar tace fina-finai ta haramtawa Usman Sojaboy da wasu mata biyu shiga harkokin Film ko waka a Kano

January 20, 2025

Madrid ko Barca: Wa zai lashe Spanish Super Cup?

January 12, 2025

Barca ta kara rashin nasarar ɗaukaka kara kan yi wa Olmo rijista

December 31, 2024
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.