Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » An bukaci al’ummar Karamar Hukumar Rano da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da Oda
Uncategorized

An bukaci al’ummar Karamar Hukumar Rano da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da Oda

May 28, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Map of Kano

Karamar hukumar Rano ta bukaci al’ummar garin da su kwantar da hankalin su tare da bin Doka da oda Inda zata ci gaba da bin kadin hatsaniyar da ta faru a baya bayan nan da ya haddasa rasuwar Baturen ‘yan sandan Yankin wato DPO, da wani matashi Bakanike.

Shugaban karamar hukumar Hon Muhammad Nazir Ya’u ,ne ya bukaci hakan a yammacin yau a wani taron manema Labarai da ya gudana a sakatariyar ‘yan Jaridu ta jiha NUJ.

Muhammad Naziru Ya’u , ya ce karamar hukumar na aiki tare da Jami’an tsaro da masu Ruwa da Tsaki a Fannonin Rayuwa daban -daban, don ganin an yi bincike tare da tabbatar da gaskiya da Adalci, da ya bukaci Al’umma su koma harkokin su na yau da kullum.

Shugaban ya yi kira ga iyaye da su Kula da tarbiyyar yaran su , a hannu daya kuma ya bukaci matasa da su guji daukar Doka a hannun su , Wacce daga karshe ka iya haddasa da na Sani.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Amurka ta dakatar da bayar da bizarta a Abuja

April 10, 2026

Kano, Sokoto da jihohi tara na iya fuskantar ɓarkewar cutar sankarƙau – NiMet

March 14, 2026

Ayyuka Takwas Masu Tarin Lada A Kwanaki 10 Na Ƙarshen Watan Ramadan

March 13, 2026

Kotu ta haramta wa Aiyedatiwa neman wani wa’adin gwamna a Ondo

March 13, 2026

Jami’an ’Yan Sanda Sun Dakatar Da Wasan Tashe A Kano

March 1, 2026

Abin da ya sa na shiga siyasa tsundum – Sheikh Pantami

February 21, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.