Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Ya kamata a tallafawa masu ciwon koda dan ragemusu radadin halin da suke ciki, inji Mai Martaba Sarkin Hadeja.
Kiwon Lafiya

Ya kamata a tallafawa masu ciwon koda dan ragemusu radadin halin da suke ciki, inji Mai Martaba Sarkin Hadeja.

April 25, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn

Mai Martaba Sarkin Hadeja kuma shugaban majalisar Sarakunan jihar Jigawa Alhaji Adamu Abubakar Maje,
Ya ce kamata yayi Al’umma da kungiyoyi sun maida hankali wajen tallafawa masu ciwon koda dan ragemusu radadin halin da suke ciki sakamakon tsadar rayuwa.

Sarkin ya bayyana hakand a safiyar Alhamis, lokacin da Gidauniyar dake talafawa masu ciwon koda ta Kidney Care Foundation ta mika talafin kayan wankin koda da kudin su ya Kai fiye da miliyan daya da rabi ga masarautar Hadeja dan ragewa masu lalurar tsadar rayuwa.

Sakin na Hadeja ya kara da cewar masarautar hadeja na kan gaba wajen yawan masu ciwon kodar dan haka tallafin zai taimaka wajen saukakawa masu fama da cutar kodar.

Da yake jawabi tun da fari Shugaban Gidauniyar Ibrahim Haruna, wanda Farfesa Aliyu Abdu, ya wakilta cewa yayi Gidauniyar na tallafawa masu fama da ciwon koda na kashe kudi mai yawa wajen wankin jini shiyasa suke samar da tallafin,

A nasa jawabin shugaban Asibitin Hadeja, Wanda Director Clinical Service Abba Ali ya wakilta, cewa yayi Asibitin zai yi amfani da kayan yadda ya kamata dan tallafawa masu ciwon kodar.

Gidauniyar ta Kidney Care Foundation ta ce zata cigaba da tallafawa mutanen da za a yiwa dashen koda wajen biya musu wani kaso na kudin da za a yi musu aikin.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.