Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Dabarun da Isra’ila ke amfani dasu wajan yaki a Gaza daidai suke da kisan ƙare dangi: MDD
Arab

Dabarun da Isra’ila ke amfani dasu wajan yaki a Gaza daidai suke da kisan ƙare dangi: MDD

November 14, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
IS
IS

Kwamitin Musamman na Majalisar Dinkin Duniya, ya ce hanyoyin yakin da Isra’ila ke bi a Gaza daidai suke da kisan kare dangi, ciki har da kisan fararen hula da ake yi da kuma wahalar da Falasdinawa.

Wani hari ta sama da Isra’ila ta kai ya afka wa yankunan kudancin babban birnin kasar Labanon bayan da Isra’ila ta gargadi mazauna yankin su fice daga wani bangare na sansanin Hezbollah, kamar yadda hotunan AFP suka nuna.

Wani hayaki mai launin toka ya turnuƙe yankin bayan harin na baya-bayan nan tun bayan da Isra’ila ta tsananta kai hare-haren bam a Lebanon a watan Satumba.

Jim kadan gabanin harin, Isra’ila ta yi gargadi ga mazauna yankin da su bar gidajensu.

Harin bama bamai da Isra’ila ta kai a unguwar Sheikh Radwan da ke birnin Gaza inda fararen hula ke zaune, ya hallaka Falasdinawa akalla uku.

A wani hari na daban da aka kai a wajen makarantar Hamama, Isra’ila ta raunata Falasdinawa 10, in ji cibiyar yada labarai ta Falasdinu (PIC).

Har ila yau Isra’ila ta tsananta kai hare-hare a duk fadin Gaza, inda aka harba makaman atilari a yankunan kudanci da gabashin unguwar Zeitoun.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Shugaba Tinubu ya taya Musulmi murnar Sallah, tare da kira zuwa ga kishin ƙasa

March 19, 2026

CAF Ta Kwace Kofin AFCON 2025 Daga Senegal, Ta Bai Wa Morocco

March 18, 2026

Farashin Kayan Abinci Ya Sauka Da Sama Da Kashi 15 Cikin 100 A Watan Fabrairun 2026

March 17, 2026

Hatsarin jirgin kasa daga Abuja zuwa Kaduna ya jikkata mutane da dama

March 17, 2026

Dalilin da ya sa ban ɗaga hankalina ba lokacin da na rasa muƙamai — Sanusi II

March 16, 2026

Mun Ceto Nijeriya Yayin Da Take Gab Da Dilmiyewa – Shugaba Tinubu

March 16, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Bincike Na Musamman

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

By WafsymMarch 11, 2026

Sabbin matakan da Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dauka na fara shirin tsige Mataimakin Gwamna,…

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

February 12, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.