Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Muna ko kari domin rage kudin aikin Hajjin shekarar 2025 – Shugaban NAHCON
Afrika

Muna ko kari domin rage kudin aikin Hajjin shekarar 2025 – Shugaban NAHCON

October 9, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
WhatsApp Image 2024 10 09 at 12.28.54
WhatsApp Image 2024 10 09 at 12.28.54

Shugaban hukumar Alhazan Najeriya NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan, ya bayyana cewa hukumar tana iya bakin ƙo ƙarinta domin tabbatar da kuɗin hajjin bana bai kai yadda ake hasashe ba, wanda ya ce abin da yake fata shi ne a samu sauƙi.

Hukumar ta NAHCON ce ta sanar da cire tallafin da take bayarwa a kan kuɗin Hajjin ko wace shekara, wanda a sanadiyar hakan masana suka ce kuɗin kujerar Hajjin zai iya haura naira miliyan 10 duk mutum ɗaya.

Abdullahi Pakistan, ya ce “ba ma fatan a samu ƙarin kuɗin kujerar Hajji kamar yadda ake hasashe, za mu yi duk mai yiwuwa wajen ganin hakan bata faru ba, haka kuma muna fatan insha Allahu ba zai kai haka ba.

“Abin da muke fata shi ne a samu ragowa daga farashin kuɗin kujerar da aka biya a bara, kuma muna fata da yardar Allah za mu samu nasara.”

Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan na wannan jawabin ne mako guda da shigarsa ofis domin fara aiki gadan-gadan.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.