Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Muna ko kari domin rage kudin aikin Hajjin shekarar 2025 – Shugaban NAHCON
Afrika

Muna ko kari domin rage kudin aikin Hajjin shekarar 2025 – Shugaban NAHCON

October 9, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
WhatsApp Image 2024 10 09 at 12.28.54
WhatsApp Image 2024 10 09 at 12.28.54

Shugaban hukumar Alhazan Najeriya NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan, ya bayyana cewa hukumar tana iya bakin ƙo ƙarinta domin tabbatar da kuɗin hajjin bana bai kai yadda ake hasashe ba, wanda ya ce abin da yake fata shi ne a samu sauƙi.

Hukumar ta NAHCON ce ta sanar da cire tallafin da take bayarwa a kan kuɗin Hajjin ko wace shekara, wanda a sanadiyar hakan masana suka ce kuɗin kujerar Hajjin zai iya haura naira miliyan 10 duk mutum ɗaya.

Abdullahi Pakistan, ya ce “ba ma fatan a samu ƙarin kuɗin kujerar Hajji kamar yadda ake hasashe, za mu yi duk mai yiwuwa wajen ganin hakan bata faru ba, haka kuma muna fatan insha Allahu ba zai kai haka ba.

“Abin da muke fata shi ne a samu ragowa daga farashin kuɗin kujerar da aka biya a bara, kuma muna fata da yardar Allah za mu samu nasara.”

Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan na wannan jawabin ne mako guda da shigarsa ofis domin fara aiki gadan-gadan.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.