Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Jami’an Hukumar DSS Sun Shigar Da El-rufai Ƙara Kan Datsar Kiran Wayar Nuhu Ribadu
Afrika

Jami’an Hukumar DSS Sun Shigar Da El-rufai Ƙara Kan Datsar Kiran Wayar Nuhu Ribadu

February 17, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
mallam nasir el rufai governor of kaduna state nigeria 768x427

Hukumar tsaron farin kaya a Najeriya ta shigar da tuhuma guda uku kan tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, bisa zargin shi da hannu bisa naɗar wayar mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro Malam Nuhu Ribadu.

A ƙarar da ta shigar mai lamba FHC/ABJ/CR/99/20262003 a safiyar yau Litinin a babbar kotun tarayya da ke babban birnin tarayyar Najeriya Abuja, DSS ta tuhumi tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufa’i da amincewa da aikata datsar wayar mai bai wa shugaban ƙasar shawara kan tsaro.

Fiye da Kananan Yara Miliyan Biyu Ke Gararamba A Titunan Kano — NGO

Takaddar ƙarar ta zayyana cewa Malam Nasir El-Rufai a wani shiri da ya yi a kafar talabijin ta Arise ya tabbatar da aikata kutse tare da datsar wayar mai bai wa shugaban Najeriya kan tsaro Nuhu Ribadu, abin da ya saba da sashe na 12 (1) na dokar aikata laifuka ta Intanet da aka yi wa gyara a shekarar 2024.

Har wa yau a cikin takaddar ƙarar an zargi Malam Nasir El-Rufai da wasu mutane da yin amfani da wasu na’urori da suka datsi tattaunawar wayar tarho ta mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan tsaro, laifin da ya saba da sashe na 131(2) na dokar sadarwa ta 2023.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Gwamna Abba Ya Kaddamar da Kwamitin Yaƙi da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi, Ya Sanya Hannu Kan Dokar Daba A Kano

July 22, 2026

“Rikicin Shaidar Zama Ɗan Ƙasa a Jos North Ya Ɗauki Sabon Salo, Sarakunan Gargajiya Sun Nemi Shiga Cikin Shari’a.”

July 11, 2026

Sarkin Gaya: Mallakar Katin Zaɓe Shi Ne Ginshiƙin Zaɓen Shugabanni Nagari

July 3, 2026

Sahihin ‎Labari Ke Tabbatar Da Amincewar Jama’a, Ba Gaggawar Wallafa Ba- Shugaban NUJ

July 1, 2026

NWUK Expels 34 Students Over Examination Malpractice

June 30, 2026

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 20267

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.