Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » ’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu
Kano

’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu

December 24, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Kano House of assembly

Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta shiga jimami bayan rasuwar mambobinta guda biyu a ranar Laraba.

Hon. Aminu Saad Ungogo, wanda ke wakiltar Ƙaramar Ungogo, shi ne mutum na farko da ya rasu a ranar Laraba.

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

Labarin rasuwarsa, na cikin wani saƙo da hadimin gwamnan Kano, Ibrahim Adam, ya wallafa a shafinsa na Facebook.

Aminu Saad Ungogo

“Allah Ya gafarta wa Hon. Aminu Saad Ungogo, ɗan Majalisar Jihar da ke wakiltar Ƙaramar Hukumar a Jihar Kano,” in ji Adam.

Sa’o’i ƙadan, aka sake samun labarin rasuwar Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda ke wakiltar Ƙaramar Hukumar Birni.

Sarki Aliyu Daneji

Shi kuma mai magana da yawun Gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ne, ya sanar da rasuwarsa a shafinsa na Facebook.

“Innalillahi Wa Inna Ilaihirrajiun. Hon. Sarki Aliyu Daneji, ɗan majalisa mai wakiltar Ƙaramar Hukumar Birni a Majalisar Dokokin Jihar Kano, ya rasu yau sa’o’i ƙadan bayan rasuwar takwaransa,” in ji shi.

Kawo yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsu.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yadda dawowar sanyi ya sauya al’amura a Kano

January 12, 2026

An Kama ‘Yan Mata Biyu da Laifin Yunkurin Shigar da Miyagun Kwayoyi Cikin Gidan Yari a Kano

December 22, 2025

‎Nazari: Haɗin Kai, Masana’antu da Ra’ayin Jama’a Kan Makomar Kano ‎

December 20, 2025

‎Gwamnan Kano Ya Karɓi bakuncin Shugabar Jami’ar Northwest Farfesa Amina Bayero. Mace Ta Farko a Jami’ar ‎

December 19, 2025

Bash M Bash: Lalacewar Masana’antu Na Jefa Tattalin Arzikin Kano Cikin Barazana

December 19, 2025

Governor Yusuf Receives first female Northwest University VC, Prof. Amina Bayero

December 19, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.