Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » ’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu
Kano

’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu

December 24, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Kano House of assembly

Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta shiga jimami bayan rasuwar mambobinta guda biyu a ranar Laraba.

Hon. Aminu Saad Ungogo, wanda ke wakiltar Ƙaramar Ungogo, shi ne mutum na farko da ya rasu a ranar Laraba.

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

Labarin rasuwarsa, na cikin wani saƙo da hadimin gwamnan Kano, Ibrahim Adam, ya wallafa a shafinsa na Facebook.

Aminu Saad Ungogo

“Allah Ya gafarta wa Hon. Aminu Saad Ungogo, ɗan Majalisar Jihar da ke wakiltar Ƙaramar Hukumar a Jihar Kano,” in ji Adam.

Sa’o’i ƙadan, aka sake samun labarin rasuwar Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda ke wakiltar Ƙaramar Hukumar Birni.

Sarki Aliyu Daneji

Shi kuma mai magana da yawun Gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ne, ya sanar da rasuwarsa a shafinsa na Facebook.

“Innalillahi Wa Inna Ilaihirrajiun. Hon. Sarki Aliyu Daneji, ɗan majalisa mai wakiltar Ƙaramar Hukumar Birni a Majalisar Dokokin Jihar Kano, ya rasu yau sa’o’i ƙadan bayan rasuwar takwaransa,” in ji shi.

Kawo yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsu.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

HARIN FARM CENTRE: Kada A Bari Rikicin Siyasa Ya Lalata Tattalin Arzikin Kano — Abbas Ibrahim

April 29, 2026

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026

Gwamnan Kano ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata ta jiha

April 11, 2026

Gwamnatin Kano ta musanta hannu a yarjejeniyar fili a makarantar FGC 

April 7, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.