Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » ’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu
Kano

’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu

December 24, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Kano House of assembly

Majalisar Dokokin Jihar Kano, ta shiga jimami bayan rasuwar mambobinta guda biyu a ranar Laraba.

Hon. Aminu Saad Ungogo, wanda ke wakiltar Ƙaramar Ungogo, shi ne mutum na farko da ya rasu a ranar Laraba.

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

Labarin rasuwarsa, na cikin wani saƙo da hadimin gwamnan Kano, Ibrahim Adam, ya wallafa a shafinsa na Facebook.

Aminu Saad Ungogo

“Allah Ya gafarta wa Hon. Aminu Saad Ungogo, ɗan Majalisar Jihar da ke wakiltar Ƙaramar Hukumar a Jihar Kano,” in ji Adam.

Sa’o’i ƙadan, aka sake samun labarin rasuwar Hon. Sarki Aliyu Daneji, wanda ke wakiltar Ƙaramar Hukumar Birni.

Sarki Aliyu Daneji

Shi kuma mai magana da yawun Gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ne, ya sanar da rasuwarsa a shafinsa na Facebook.

“Innalillahi Wa Inna Ilaihirrajiun. Hon. Sarki Aliyu Daneji, ɗan majalisa mai wakiltar Ƙaramar Hukumar Birni a Majalisar Dokokin Jihar Kano, ya rasu yau sa’o’i ƙadan bayan rasuwar takwaransa,” in ji shi.

Kawo yanzu babu cikakken bayani game da rasuwarsu.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Gwamnan Kano ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata ta jiha

April 11, 2026

Gwamnatin Kano ta musanta hannu a yarjejeniyar fili a makarantar FGC 

April 7, 2026

Budaddiyar Wasika Zuwa Ga Shugaban Karamar Hukumar Tarauni Kan Karbar Shagunan Mutane Na Kasuwar Gyadi-Gyadi Yar Kasuwa

April 6, 2026

Dandazon jama’a sun tarbi Gwamna Yusuf a Kano 

April 5, 2026

Gwamnatin  Kano Ta Tura Dalibai 550  Domin Taimakawa Wajen Faɗaɗa Rajistar Katin Zaɓe A Fadin Jihar ‎

April 2, 2026

Gwamnatin Kano Ta Ƙaddamar Da Sabon Salon Rajistar Katin Zaɓe

April 2, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.