Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Bash M Bash: Lalacewar Masana’antu Na Jefa Tattalin Arzikin Kano Cikin Barazana
Babban Labari

Bash M Bash: Lalacewar Masana’antu Na Jefa Tattalin Arzikin Kano Cikin Barazana

December 19, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
1766088750333

Fitaccen ɗan jarida kuma mai sharhi kan al’amuran yau da kullum, Bash M Bash, ya ce durƙushewar harkokin masana’antu a Jihar Kano na daga cikin manyan dalilan da ke janyo koma baya a kasuwanci da tattalin arzikin jihar.

A cewarsa, raguwar ayyukan masana’antu ta raunana sana’o’i da kasuwanci, ta kuma rage guraben ayyukan yi da kudaden shiga ga al’umma. Ya ce idan har ana son Kano ta dawo da matsayinta na cibiyar kasuwanci a Arewacin Najeriya da ma ƙasar baki ɗaya, dole ne a dauki matakan farfaɗo da masana’antu.

Governor Yusuf Receives first female Northwest University VC, Prof. Amina Bayero

Bash M Bash ya yi kira ga manyan attajiran Kano, musamman Alhaji Aliko Dangote da Abdulsamad Rabiu na rukunin BUA, da su tashi tsaye wajen farfaɗo da tsofaffin masana’antu da ke yankunan Sharada, Challawa da Dakata, domin taimakawa wajen bunƙasa tattalin arzikin jihar da samar da ayyukan yi ga matasa.

Ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis, 18 ga Disamba, 2025, yayin wani taron yini biyu da ƙungiyar One Kano Agenda ta shirya, wanda aka gudanar a ɗakin taro na Jami’ar Khalifa Isyaka Rabiu (KHAIRUN), da ke Kofar Gadon Kaya a cikin birnin Kano.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yadda dawowar sanyi ya sauya al’amura a Kano

January 12, 2026

Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Tiriliyan 4.4

January 9, 2026

Yan siyasan Arewa da malaman addinin Arewa da sarakunan Arewa su ne suka sayar da Arewa ‎ ‎—Naja’atu Muhammad

December 31, 2025

Sheikh gumi ya soki farmakin saman Amurka a Najeriya

December 26, 2025

’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu

December 24, 2025

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

December 22, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.