Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Tiriliyan 4.4
Babban Labari

Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Tiriliyan 4.4

January 9, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
images (1)

Majalisar Dokokin Jihar Legas ta amince da kasafin kuɗin shekarar 2026 da ya kai Naira tiriliyan 4.4, bayan shafe lokaci tana gudanar da tattaunawa mai zurfi da nazari kan abubuwan da ke cikinsa.

Majalisar ta bayyana cewa ta amince da kasafin ne domin ganin yadda zai taimaka wajen bunƙasa rayuwar al’ummar jihar, musamman ta fuskar samar da ababen more rayuwa, inganta harkokin ilimi da kiwon lafiya, da kuma haɓaka tattalin arziki.

Yan siyasan Arewa da malaman addinin Arewa da sarakunan Arewa su ne suka sayar da Arewa ‎ ‎—Naja’atu Muhammad

Shugaban Majalisar, Mudashiru Obasa, ya ce ‘yan majalisar sun tabbatar da cewa kasafin kudin na shekarar 2026 ya kasance mai mayar da hankali kan jin daɗin al’umma tare da tabbatar da ci gaba mai dorewa.

A cewarsa, majalisar ta yi cikakken nazari kan kasafin, inda ta gano cewa zai taimaka wajen samar da muhimman ayyuka kamar su gine-ginen tituna, bunƙasa harkar sufuri, ilimi, kiwon lafiya da gidaje, tare da buɗe sabbin hanyoyin samun kuɗaɗe ga mazauna jihar.

Obasa ya ƙara da cewa kasafin zai taimaka wajen samar da guraben ayyukan yi da kuma bunƙasa kasuwanci, wanda hakan zai ƙara inganta tattalin arzikin jihar gaba ɗaya.

Ya kuma tabbatar wa al’ummar Jihar Legas cewa majalisar za ta ci gaba da sanya ido sosai kan aiwatar da kasafin, domin tabbatar da cewa an kashe kuɗaɗen cikin gaskiya, adalci da kuma amfanin jama’a.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Tsagin ADC ƙarƙashin David Mark ya kori Nafiu Bala da wasu bisa zargin yi wa jam’iyya zagon-ƙasa

April 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.