Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi malamai kan binciken kwamitin Shura
Afrika

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi malamai kan binciken kwamitin Shura

October 6, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Abba Yusuf

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi malamai daga wajen jihar da kasa Baki daya da su daina yin magana ko sharhi da zai iya kawo cikas ga binciken da kwamitin shura ke gudanarwa kan zargin da ake yi wa Malam Lawan Abubakar Shu’aibu Triumph.

Rahotanni na Bayyana cewa, sakataren kwamitin, wanda kuma shi ne Kwamishinan Kasuwanci na jihar, Alhaji Shehu Wada Sagagi ne ya bayyana hakan a taron manema labarai da ya gudanar a Kano.

Za’a yada zaman da zai gudana tsakanin majalisar Shura da Sheikh Lawan Triumph kai tsaye

Sagagi ya ce gwamnati ta lura da yadda wasu malamai daga wajen jihar ke tsoma baki a cikin batun kafin kammala binciken, yana mai cewa hakan na iya kawo tangarda ga kwamitin da ke gudanar da aikinsa cikin gaskiya da adalci.

Daga nan ya jaddada cewa kwamitin zai ci gaba da aikinsa ba tare da tsangwama ba, In da ya tabbatar da cewa sakamakon binciken zai fito bisa gaskiya da Adalci bayan kammala bincike.

#kano shura triumph
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yadda dawowar sanyi ya sauya al’amura a Kano

January 12, 2026

Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Tiriliyan 4.4

January 9, 2026

Yan siyasan Arewa da malaman addinin Arewa da sarakunan Arewa su ne suka sayar da Arewa ‎ ‎—Naja’atu Muhammad

December 31, 2025

Sheikh gumi ya soki farmakin saman Amurka a Najeriya

December 26, 2025

’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu

December 24, 2025

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

December 22, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.