Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Yadda talauci ke ingiza mutane sayar da ƙodarsu a Nijeriya
Afrika

Yadda talauci ke ingiza mutane sayar da ƙodarsu a Nijeriya

September 29, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
Nig Map

‎An bayyana yadda talauci ke ingiza mutane sayar da ƙodarsu a Nijeriya, inda sama da ƙoda 651 aka sayar ba bisa ƙa’ida ba tsakanin 2015 zuwa 2020, tare da samun kimanin dala biliyan 41 a kasuwar fataucin gaɓoɓi ta ɓoye, a cewar Farfesa Aliyu Abdu na Jami’ar Bayero Kano.
‎
‎Ya bayyana cewa wannan haramtacciyar sana’a ta zama wata ƙazamar kasuwanci ta duniya da ke haɗa dillalai marasa izini, likitoci da masu neman fita daga talauci ta hanyar sayar da sassan jikinsu.

Hukumar Alhazan Nijeriya ta fitar da farashin kujerar Aikin Hajjin 2026
‎

Duk da cewa Dokar Kiwon Lafiyar Nijeriya ta 2014 ta haramta sayar da gaɓoɓi tare da hukunta masu laifi, raunin aiwatar da doka ya ba wa kasuwar bayan fage damar bunƙasa, inda ake yin tiyata a asirce kuma masu sayarwa ke fuskantar matsalolin lafiya da kuncin rayuwa.
‎
‎ Wannan matsalar ta kai ga manyan mutane kamar tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa Ike Ekweremadu kamuwa da laifin safarar ƙoda zuwa Burtaniya, yayin da wasu kwararru ke ganin cewa rashin adalci da talauci ne ginshiƙan wannan annoba.
‎
‎ Haka kuma, a shekarar 2021, wani asibiti a Abuja har sai da ya sanya alamar “Ba Mu Sayi Ƙoda!” bayan mutane da dama sun nemi siyar da sassan jikinsu saboda matsin tattalin arziki bayan annobar Korona.
‎

koda nijeriya talauci
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi malamai kan binciken kwamitin Shura

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.