Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin jihar Kano zata raba kujerun zama Fiye da Dubu Goma sha shida a makarantun Firamare
Kano

Gwamnatin jihar Kano zata raba kujerun zama Fiye da Dubu Goma sha shida a makarantun Firamare

May 12, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
gwmna kujeru

Gwamnatin jihar Kano ta ce zata raba kujerun zama Fiye da Dubu goma sha shida a makarantun Firamare dan magance zaman Yara a kasa da Inganta harkokin kayo da koyarwa.

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ne ya bayyana hakan lokacin da ya kai ziyarar inda ake samar da ababan zaman daliban a Unguwar Gandun Albasa da yammacin Jiya Lahadi.

Abba Kabir ya kara da cewar “samar da kujerun zaman dalibain da aka shafe watanni takwas ana hadasu ya samo asali ne daga Dokar ta baci da gwamnatinsa ta sa a fannin Ilimi don Ingantashi”

Gwamna ya kuma ce “Gwamnati zata sa Ido dan tabbatar da makarantun da dalibai sun amfana Kamar yadda aka tsara tare da bibiyar makarantun da zasu amfana”

A nasa jawabin kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Malam Ali Haruna Makoda, ya ce “yanzu haka an kammala mafi yawan kujerun zaman daliban tare da cigaba da hada wasu dan wadata makarantun Firamaren jihar Kano”.

Da yake nasa jawabin shugaban hukumar Ilimi bai daya ta jihar Kano Malam Yusif Kabir, godewa Gwamnan yayi tare da yiwa daliban makarantun Firamare albishir na kawo karshen zaman su a kasa.

Gwamnan ya kuma yi alkawarin kaddamar da raba kujerun zaman daliban  nan bada jimawa ba dan fara cingajiyar su tare da bukatar kulawa da su yadda ya kamata dan a dade ana amfani da su.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yadda dawowar sanyi ya sauya al’amura a Kano

January 12, 2026

’Yan majalisar dokokin Kano 2 sun rasu

December 24, 2025

An Kama ‘Yan Mata Biyu da Laifin Yunkurin Shigar da Miyagun Kwayoyi Cikin Gidan Yari a Kano

December 22, 2025

‎Nazari: Haɗin Kai, Masana’antu da Ra’ayin Jama’a Kan Makomar Kano ‎

December 20, 2025

‎Gwamnan Kano Ya Karɓi bakuncin Shugabar Jami’ar Northwest Farfesa Amina Bayero. Mace Ta Farko a Jami’ar ‎

December 19, 2025

Bash M Bash: Lalacewar Masana’antu Na Jefa Tattalin Arzikin Kano Cikin Barazana

December 19, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.