Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin jihar Kano zata raba kujerun zama Fiye da Dubu Goma sha shida a makarantun Firamare
Kano

Gwamnatin jihar Kano zata raba kujerun zama Fiye da Dubu Goma sha shida a makarantun Firamare

May 12, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
gwmna kujeru

Gwamnatin jihar Kano ta ce zata raba kujerun zama Fiye da Dubu goma sha shida a makarantun Firamare dan magance zaman Yara a kasa da Inganta harkokin kayo da koyarwa.

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ne ya bayyana hakan lokacin da ya kai ziyarar inda ake samar da ababan zaman daliban a Unguwar Gandun Albasa da yammacin Jiya Lahadi.

Abba Kabir ya kara da cewar “samar da kujerun zaman dalibain da aka shafe watanni takwas ana hadasu ya samo asali ne daga Dokar ta baci da gwamnatinsa ta sa a fannin Ilimi don Ingantashi”

Gwamna ya kuma ce “Gwamnati zata sa Ido dan tabbatar da makarantun da dalibai sun amfana Kamar yadda aka tsara tare da bibiyar makarantun da zasu amfana”

A nasa jawabin kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Malam Ali Haruna Makoda, ya ce “yanzu haka an kammala mafi yawan kujerun zaman daliban tare da cigaba da hada wasu dan wadata makarantun Firamaren jihar Kano”.

Da yake nasa jawabin shugaban hukumar Ilimi bai daya ta jihar Kano Malam Yusif Kabir, godewa Gwamnan yayi tare da yiwa daliban makarantun Firamare albishir na kawo karshen zaman su a kasa.

Gwamnan ya kuma yi alkawarin kaddamar da raba kujerun zaman daliban  nan bada jimawa ba dan fara cingajiyar su tare da bukatar kulawa da su yadda ya kamata dan a dade ana amfani da su.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Sarkin Gaya: Mallakar Katin Zaɓe Shi Ne Ginshiƙin Zaɓen Shugabanni Nagari

July 3, 2026

Sahihin ‎Labari Ke Tabbatar Da Amincewar Jama’a, Ba Gaggawar Wallafa Ba- Shugaban NUJ

July 1, 2026

Gwamnatin Tarayya Za Ta Rushe Tsarin Karatu Mai Dauke Da JSS Da SS A Makarantun Sikandire A Najeriya

June 30, 2026

Jami’ar Northwest Kano Ta Kori Dalibai 34 Saboda Karya Dokokin Jarabawa ‎

June 30, 2026

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 2026

NDLEA Ta Kone Tan 12.2 Na Miyagun Ƙwayoyi a Kano, Ta Kama Mutum 

June 29, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 20267

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.