Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai
Afrika

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
sanusi 4

Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya kuma Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya soki yadda gwamnati ke ci gaba da karɓar bashi duk da cire tallafin man fetur a ƙasar.

Sanusi ya bayyana hakan ne a wani taron shekara-shekara na The Niche Annual Lecture 2026 da aka gudanar a Legas, inda ya ce bai dace a dena bada tallafin mai ba amma a ci gaba da karɓar bashi ba tare da ganin amfanin hakan ba.

An tabbatar da naɗin Dr Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan gidaje

Ya ce cire tallafin ya zama dole saboda tsadar da yake haifarwa, tare da nuna cewa yanzu Najeriya ta fara tace mai a cikin gida maimakon shigo da shi daga waje, lamarin da ya kamata ya inganta tattalin arziki.

Sai dai ya jaddada cewa ya kamata gwamnati ta mayar da hankali kan daidaita harkokin kuɗi, yana mai tambayar dalilin da ya sa ake ci gaba da karɓar bashi duk da cewa an samu kuɗaɗen da ake kashewa a baya kan tallafi.

Kazalika, Sunusi ya kuma kare wasu muhimman sauye-sauye kamar cire tallafi da sassauta tsarin canjin kuɗi, amma ya nuna damuwa kan yadda aka aiwatar da su, yana cewa rashin tsaurara tsarin kula da yawan kuɗin da ke yawo ya janyo faɗuwar darajar naira.

Ya ƙara da cewa cire tallafin ya zama tilas ne a lokacin da kusan dukkan kuɗaɗen shiga na gwamnati ke tafiya wajen biyan bashin ƙasa, amma ya gargaɗi cewa dole ne a aiwatar da manufofi cikin tsari domin kauce wa ƙarin matsin tattalin arziki.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

An tabbatar da naɗin Dr Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan gidaje

April 24, 2026

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.