Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Shugaba Recep Tayyip Erdogan zai ziyarci kasashen Ethiopia da Somaliya a farkon shekarar 2025
Afrika

Shugaba Recep Tayyip Erdogan zai ziyarci kasashen Ethiopia da Somaliya a farkon shekarar 2025

December 16, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
e
e

Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan na shirin kai ziyara kasashen Ethiopia da Somaliya a cikin watanni biyu na farkon sabuwar shekarar 2025.

Erdogan ya shaida wa wani taron matasa a lardin gabashi na Erzurum a ranar Asabar cewa an samu nasarar ne bayan “wani zama da ya kai sa’o’i bakwai.” Tare da haɗin kan ƙasashen biyu, “mun rattaɓa hannu (kan yarjejeniyar), kuma mun kammala aikin,” in ji shi.

Wannan na zuwa ne bayan wata sasantawa ta tarihi, wadda Turkiyya ta jagoranta kuma ta kawo ƙarshen tashin hankali tsakanin ƙasashen biyu ga me da samun hanyar zuwa Bahar Maliya.

A halin yanzu shugaban na Turkiyya yana shirin kai ziyara Ethiopia da Somaliya tsakanin watannin Janairu da Fabrairun shekara mai zuwa.

Bayan ganawa da Erdogan a Ankara babban birnin Turkiyya a ranar Laraba, shuagabannin Somaliya da Ethiopia sun fitar da wata sanarwa ta haɗaka wadda aka yi wa laƙabi da “Sanarwar Ankara”, inda suka “sake tabbatar da mutunta ‘yancin kai da haɗin-kai da kuma kan iyakokin junansu.”

Da aka tambaye shi game da rawar da Turkiyya ta taka wajen samar da haɗaka, Erdogan ya bayyana cewa dangantakar Ankara mai ƙarfi da ƙasashen ta ba ta damar ci gaba da shiga tsakani yayin da sauran ƙasashe suka kasa.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yadda dawowar sanyi ya sauya al’amura a Kano

January 12, 2026

Majalisar Dokokin Legas Ta Amince Da Kasafin Kuɗin 2026 Na Naira Tiriliyan 4.4

January 9, 2026

Yan siyasan Arewa da malaman addinin Arewa da sarakunan Arewa su ne suka sayar da Arewa ‎ ‎—Naja’atu Muhammad

December 31, 2025

Sheikh gumi ya soki farmakin saman Amurka a Najeriya

December 26, 2025

Jinkirin aiwatar da dokokin haraji zai cutar da ma’aikata da talakawa — shugaban kwamitin fadar shugaban ƙasa 

December 22, 2025

An Kama ‘Yan Mata Biyu da Laifin Yunkurin Shigar da Miyagun Kwayoyi Cikin Gidan Yari a Kano

December 22, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2026 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.