Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Shugaba Recep Tayyip Erdogan zai ziyarci kasashen Ethiopia da Somaliya a farkon shekarar 2025
Afrika

Shugaba Recep Tayyip Erdogan zai ziyarci kasashen Ethiopia da Somaliya a farkon shekarar 2025

December 16, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
e
e

Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan na shirin kai ziyara kasashen Ethiopia da Somaliya a cikin watanni biyu na farkon sabuwar shekarar 2025.

Erdogan ya shaida wa wani taron matasa a lardin gabashi na Erzurum a ranar Asabar cewa an samu nasarar ne bayan “wani zama da ya kai sa’o’i bakwai.” Tare da haɗin kan ƙasashen biyu, “mun rattaɓa hannu (kan yarjejeniyar), kuma mun kammala aikin,” in ji shi.

Wannan na zuwa ne bayan wata sasantawa ta tarihi, wadda Turkiyya ta jagoranta kuma ta kawo ƙarshen tashin hankali tsakanin ƙasashen biyu ga me da samun hanyar zuwa Bahar Maliya.

A halin yanzu shugaban na Turkiyya yana shirin kai ziyara Ethiopia da Somaliya tsakanin watannin Janairu da Fabrairun shekara mai zuwa.

Bayan ganawa da Erdogan a Ankara babban birnin Turkiyya a ranar Laraba, shuagabannin Somaliya da Ethiopia sun fitar da wata sanarwa ta haɗaka wadda aka yi wa laƙabi da “Sanarwar Ankara”, inda suka “sake tabbatar da mutunta ‘yancin kai da haɗin-kai da kuma kan iyakokin junansu.”

Da aka tambaye shi game da rawar da Turkiyya ta taka wajen samar da haɗaka, Erdogan ya bayyana cewa dangantakar Ankara mai ƙarfi da ƙasashen ta ba ta damar ci gaba da shiga tsakani yayin da sauran ƙasashe suka kasa.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Kano: Fitaccen Ɗan Kasuwar Man Fetur, Audu Manager, Ya Rasu Yana Da Shekaru 68

June 4, 20266
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.