Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Yan Ta’adda sun kashe mutane 30 a Benuwe.
Afrika

Yan Ta’adda sun kashe mutane 30 a Benuwe.

November 25, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
nigeria bandits lead illustration new
nigeria bandits lead illustration new

Akalla mutane 30 ne aka kashe a hare-haren da aka kai a kauyukan Kastina-Ala da Logo na jihar Benue.

Hare-haren wanda aka fara tun ranar Lahadi sun ci gaba har zuwa ranar Litinin, ana zargin makiyaya ne ɗauke da makamai daga ƙasashen waje ne suka kai su.

A Ƙaramar Hukumar Kastina-Ala, an gano gawarwaki 10, yayin da aka kashe mutane 20 a Ƙaramar Hukumar Logo.

Cif Joseph Anawah ya ruwaito cewa sama da mutane 300 dauke da makamai sun kai hari a unguwar Azege da safiyar Lahadi.

Jami’an tsaron yankin sun cika makil har sai da wani jirgin soji ya shiga tsakani. Ana ci gaba da neman wadanda suka bata.

Shugaban Ƙaramar Hukumar Kastina-Ala, Justine Shaku, ya tabbatar da harin da aka kai a ƙauyen Adabo da matsugunan Tse Gwebe da sanyin safiyar Litinin ɗin nan, wanda ya janyo hasarar rayuka da sace-sace.

Clement Kav, Shugaban Ƙaramar Hukumar Logo, ya bayyana cewa maharan sun yi iƙirarin mallakar filin Tombo, wanda ya yi Sanadin Mutuwar Mutane 17 da jikkata 37.

An tura karin jami’an tsaro, kuma an samu zaman lafiya.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi malamai kan binciken kwamitin Shura

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.