Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnan Jihar Kano ta kaddamar da katafariyar kasuwar shanu a karamar hukumar Dambatta dake jihar.
Afrika

Gwamnan Jihar Kano ta kaddamar da katafariyar kasuwar shanu a karamar hukumar Dambatta dake jihar.

August 23, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
WhatsApp Image 2024 08 23 at 20.00.22
WhatsApp Image 2024 08 23 at 20.00.22

Gwamnan Jihar Kano dake arewacin Najeriya, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da katafariyar kasuwar shanu a karamar hukumar Dambatta domin bunkasa harkokin kasuwanci a jihar Kano.

Gwamnan ya ce aikin  kasuwar hadin gwiwa ne tsakanin Gwamnatin Kano da bankin raya Musulunci na Duniya.

Har ilayau ya ce an samar da irin wadannan kasuwannin guda biyar awasu daga cikin Kananan hukumomin Kano duk da tallafin Bankin raya Musulunci.

Haka zalika gwamnan ya kaddamar da hanya da ta tashi daga garin Dambatta zuwa garin Diggol, a wane mataki na yunkurin gwamnati na rage alummar yankin wahalhalun d ahanyar ka iya jawowa.

A wani Labarin kuma Gwamnan na Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sake kaddamar da hanyar da ta tashi daga garin Minjibir zuwa Wasai zuwa Baita.

Yan kwangilar hanyar sun tabbar da zasu kammala aikin nan da watanni shida masu zuwa.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

October 20, 2025

Kano: KIRS Ta Fitar Da Sabon Tsarin Biyan Haraji Ta Hanyar Fasahar Zamani

October 6, 2025

Takardar Sakandire Ta Isa Bayar Da Damar Rike Mukamin Siyasa — Shehu Sani

October 6, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

NDLEA ta kama tarin ƙwayoyi da ake shirin safararsu zuwa Birtaniya

October 6, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.