Browsing: Labaran Duniya
Labaran Duniya (World News)
Tsohon Ministan Sadarwa , Farfesa Isa-Ali Pantami, ya bayyana cewa ya kamata masu rike da mukaman gwamnati su gabatar da…
Rundunar yansanda ta jihar Edo ta kama wasu gungun ɓatagari da su ka haɗa da jami’an ƴansanda biyar da gida…
Manchester City ta ƙara rage yawan makin da ke tsakaninta da Arsenal bayan nasarar da ta samu a wasan da…
Wani mummunan lamari ya auku a kan iyakar Jihar Borno da Jihar Yobe, inda rahotanni ke cewa wani hari daga…
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta sanar da ɗage aikin sabunta rajistar masu zaɓe da ta shirya…
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya naɗa Hajiya Bilkisu Maimota a matsayin shugabar ma’aikata ta jihar ta dindindin. Wannan…
Wani jami’i a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya ya ce an kashe wani babban jami’in soja a…
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammad Inuwa Yahaya, ya sanar da rushe Majalisar Zartarwa ta jihar, a wani mataki da ke nuna…
Shugaban hukumar zaɓen Najeriya Farfesa Joash Amupitan ya gargaɗin gidajen yaɗa labarai kan yaɗa labaran bogi, yana gargaɗin cewa sahihancin…
Gwamnatin Jihar Kano ta musanta zargin cewa tana da hannu a wata yarjejeniyar musayar fili da ake dangantawa da Kwalejin…
