Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Wani matashi ya caka wa mahaifiyarsa wuƙa a Bayelsa
Afrika

Wani matashi ya caka wa mahaifiyarsa wuƙa a Bayelsa

December 11, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
911213ac e0cb 41c5 a6ef 08667832d487.png
911213ac e0cb 41c5 a6ef 08667832d487.png

Ana zargin wani matashi dan shekara 22 mai suna Godwin daga yankin Elebele a karamar hukumar Ogbia da ke jihar Bayelsa da cakawa mahaifiyarsa wuka bayan ya gaza samun nasarar amfani da ita wajen yin tsafi.

A cewar wasu majiyoyi, mutumin da ake zargin ya dawo garin ne makonni kalilan da suka wuce bayan ya yi bulaguro na tsawon watanni a makwabciyar jihar inda ya je wajen wata matattara ta ‘yan Yahoo da ake kira da HK.

Da yake tabbatar da lamarin, shugaban kungiyar matasa na kauyen Elebele, Kwamared Precious Okala, ya shaida wa manema labarai cewa an kira shi da misaln karfe 6 na yammacin ranar da lamarin ya afku inda daga zuwansa wajen ya tarar da gawar wata mace kwance cikin jini da kuma danta nata wanda matasan garin suka daurewa hannu a gefe.

Ya ce, ” Makwabtan yaron sun ce sun ji ana ta kai ruwa rana a ranar da zai aikata ta’asar inda dadabniya ta yi yawa tsakaninsa da mahaifiyar tasa daga bisani kuma suka ji shiru ashe ya caka mata wuka ne a cikinta lamarin da ya yi ajalinta.

A bangare guda kuma, an mika mutumin da ake zargin zuwa ga rundunar ‘yan sandan jihar ta Bayelsa.

Mai magana da yawun rundunar, Musa Mohammed, ya ce an mika lamarin ga hannun sashen binciken manyan laifuka na jihar don gudanar da cikakken bincike.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

HARIN FARM CENTRE: Kada A Bari Rikicin Siyasa Ya Lalata Tattalin Arzikin Kano — Abbas Ibrahim

April 29, 2026

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026

An tabbatar da naɗin Dr Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan gidaje

April 24, 2026

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.