Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Wani matashi ya caka wa mahaifiyarsa wuƙa a Bayelsa
Afrika

Wani matashi ya caka wa mahaifiyarsa wuƙa a Bayelsa

December 11, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
911213ac e0cb 41c5 a6ef 08667832d487.png
911213ac e0cb 41c5 a6ef 08667832d487.png

Ana zargin wani matashi dan shekara 22 mai suna Godwin daga yankin Elebele a karamar hukumar Ogbia da ke jihar Bayelsa da cakawa mahaifiyarsa wuka bayan ya gaza samun nasarar amfani da ita wajen yin tsafi.

A cewar wasu majiyoyi, mutumin da ake zargin ya dawo garin ne makonni kalilan da suka wuce bayan ya yi bulaguro na tsawon watanni a makwabciyar jihar inda ya je wajen wata matattara ta ‘yan Yahoo da ake kira da HK.

Da yake tabbatar da lamarin, shugaban kungiyar matasa na kauyen Elebele, Kwamared Precious Okala, ya shaida wa manema labarai cewa an kira shi da misaln karfe 6 na yammacin ranar da lamarin ya afku inda daga zuwansa wajen ya tarar da gawar wata mace kwance cikin jini da kuma danta nata wanda matasan garin suka daurewa hannu a gefe.

Ya ce, ” Makwabtan yaron sun ce sun ji ana ta kai ruwa rana a ranar da zai aikata ta’asar inda dadabniya ta yi yawa tsakaninsa da mahaifiyar tasa daga bisani kuma suka ji shiru ashe ya caka mata wuka ne a cikinta lamarin da ya yi ajalinta.

A bangare guda kuma, an mika mutumin da ake zargin zuwa ga rundunar ‘yan sandan jihar ta Bayelsa.

Mai magana da yawun rundunar, Musa Mohammed, ya ce an mika lamarin ga hannun sashen binciken manyan laifuka na jihar don gudanar da cikakken bincike.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Hukumomin yaƙi da cin hanci ba su taɓa gayyata ta ba — Pantami

April 14, 2026

An kama jami’an ƴansanda 6 tare da wasu mutane 3 bisa zargin ƙwace da satar mutane a Edo 

April 14, 2026

Maki shida ne ya rage tsakanin Arsenal da Man City

April 13, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.