Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Barazanar Wike ta harbin ɗan jarida ta jawo alla-wadai daga ƙungiyoyi 
Afrika

Barazanar Wike ta harbin ɗan jarida ta jawo alla-wadai daga ƙungiyoyi 

April 5, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
1775355762627

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya fuskanci suka daga jama’a bayan ya ce da zai samu dama da ya “harbi” mai gabatar da shirin talabijin, Seun Okinbaloye na Channels TV.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa Wike ya yi furucin ne yayin da ya ke mayar da martani kan wani wani tsokaci da ɗan jaridar ya yi a shirin Politics Today na gidan talabijin din dangane da siyasar Najeriya yayin da ake tunkarar zaben 2027.

Dandazon jama’a sun tarbi Gwamna Yusuf a Kano 

Jaridar ta rawaito cewa ko da ya.ke daga bisani Wike ya ce ba wai har zuci ya faɗi maganar ba, kalaman nasa sun jawo alla-wadai daga kungiyoyin kare ‘yancin ƴan jarida da farar hula, waɗanda suka bukaci ya ba da hakuri.

Kungiyoyin sun ce irin wannan furuci na iya tsoratar da ‘yan jarida tare da kawo cikas ga dimokuradiyya.

Lamarin ya kuma jawo muhawara a shafukan sada zumunta, inda mutane da dama suka soki kalaman a matsayin marasa dacewa da mukamin gwamnati.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026

‘Ba zan ba ‘yan Najeriya kunya ba’ – Shugaba Tinubu

April 17, 2026

Wannan ce takarata ta ƙarshe – Atiku

April 15, 2026

Shekaru 12 bayan sace ƴan matan Chibok

April 15, 2026

Tsagin ADC ƙarƙashin David Mark ya kori Nafiu Bala da wasu bisa zargin yi wa jam’iyya zagon-ƙasa

April 15, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

By WafsymApril 2, 2026

A Jihar Kano, ana ci gaba da nuna damuwa kan yadda wasu masu anfani da…

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.