Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin jihar Kano zata raba kujerun zama Fiye da Dubu Goma sha shida a makarantun Firamare
Kano

Gwamnatin jihar Kano zata raba kujerun zama Fiye da Dubu Goma sha shida a makarantun Firamare

May 12, 2025
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
gwmna kujeru

Gwamnatin jihar Kano ta ce zata raba kujerun zama Fiye da Dubu goma sha shida a makarantun Firamare dan magance zaman Yara a kasa da Inganta harkokin kayo da koyarwa.

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusif, ne ya bayyana hakan lokacin da ya kai ziyarar inda ake samar da ababan zaman daliban a Unguwar Gandun Albasa da yammacin Jiya Lahadi.

Abba Kabir ya kara da cewar “samar da kujerun zaman dalibain da aka shafe watanni takwas ana hadasu ya samo asali ne daga Dokar ta baci da gwamnatinsa ta sa a fannin Ilimi don Ingantashi”

Gwamna ya kuma ce “Gwamnati zata sa Ido dan tabbatar da makarantun da dalibai sun amfana Kamar yadda aka tsara tare da bibiyar makarantun da zasu amfana”

A nasa jawabin kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Malam Ali Haruna Makoda, ya ce “yanzu haka an kammala mafi yawan kujerun zaman daliban tare da cigaba da hada wasu dan wadata makarantun Firamaren jihar Kano”.

Da yake nasa jawabin shugaban hukumar Ilimi bai daya ta jihar Kano Malam Yusif Kabir, godewa Gwamnan yayi tare da yiwa daliban makarantun Firamare albishir na kawo karshen zaman su a kasa.

Gwamnan ya kuma yi alkawarin kaddamar da raba kujerun zaman daliban  nan bada jimawa ba dan fara cingajiyar su tare da bukatar kulawa da su yadda ya kamata dan a dade ana amfani da su.

Featured
Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Mutanen da ake hasashen za su maye gurbin Mataimakin Gwamnan Kano

March 7, 2026

Majalisar Dokokin Kano ta fara yunƙurin tsige mataimakin Gwamna

March 6, 2026

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026

Shugaba Tinubu ya taya murna ga waɗanda suka lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers

February 23, 2026

Rundunar ‘yan sandan Kano ta sanya dokar takaita zirga-zirga a kananan hukumomin birnin kano da Ungogo

February 21, 2026

Shugaba Tinubu ya naɗa Sarkin Kano Aminu Ado Bayero a matsayin shugaban kwamitin ciyarwar Ramadan na Ƙasa

February 20, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Bincike Na Musamman

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

By WafsymMarch 9, 2026

‎Rundunar Kano Neighbourhood Watch Security Corps, wadda gwamnatin Jihar Kano ta kafa domin tallafawa hukumomin…

Kasuwannin Dabbobi A Kano Na Ƙara Bunƙasa, Amma Amfani da “Sha Ka Fashe” Na Barazana Ga Lafiyar Jama’a ‎ ‎—Rahoto na musamman  ‎

February 27, 2026

KANO: Farashin Kayan Masarufi Ya Yi Tashin Gwauron Zabi Gabanin Shigowar Azumin Ramadan ‎ ‎

February 12, 2026

‎“Ya Kamata ‘Yan Jaridu Su Riƙa Nuna Tausayi, Hikima Da Mutunta Jinƙan Ɗan Adam wajen ɗauko labarai ‎ ‎ ‎—Comrade Abbas Ibrahim

January 21, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.