Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » BURINA NA INGANTA RAYUWAR MATASA KAMAR YADDA JAGORA YA TAIMAKE NI
Bincike Na Musamman

BURINA NA INGANTA RAYUWAR MATASA KAMAR YADDA JAGORA YA TAIMAKE NI

November 10, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
5875133812453787373
5875133812453787373

Shugaban Karamar hukumar Rimin Gado Hon. Muhammad Sani Salisu Jili ya ce karamar hukumar ta kuduri aniyar samarwa da matasa ayyukan yi musamman ta fannin bun kasa harkokokin noma ta yadda za su tsaya da kafafun su.

Muhammad Sani Salisu Jili ya bayyana haka yayin zantawar sa da wakilin sashen Hausa na DNN.

Ya kara da cewa za su mayar da hankali wurin kulawa da iyaye mata domin kula da kawunan su ta fannin samar mu su da sana’oin dogaro da kai.

Acewarsa idan aka gina mace daya tamkar an gina al’umma ne, domin ta kar kashinta kadai za’a kara haifar da dubban mata da maza da zasu taso da abunyi a hannu.

“A shirye wannan karamar hukuma take taga ta taimaki rayuwar mata duba da irin raunin da suke da shi a hannu guda kuma suna da matukar muhimmanci da gudunmawar bayarwa”.

A matsayina na matashi banida burin da ya wuce na taimaki rayuwar matasa kamar yadda jagora Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya taimaki rayuwata, Inji Jili.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Yawan Al’umma Na Iya Tsananta Matsalar Tsaro a Nijeriya-Bankin Duniya

October 20, 2025

Kwalara ta kashe mutane 4,778 a Najeriya tsakanin shekarar 2020 zuwa 2024

October 6, 2025

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban Najeriya – Barau I Jibrin

June 26, 2025

Abin da ake yaɗawa kan makomata a siyasa jita jita ce kawai – inji Kwankwaso

May 18, 2025

Jam’iyyar PDP bata shirya karɓar mulki a hannun APC ba – Wike

April 18, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Tsohon Gwamna Na Fuskantar Bincike Kan Zargin Hannu a Shirin Juyin Mulki

By WafsymOctober 20, 2025

Rahotanni sun bayyana cewa tsohon gwamna daga wani yanki na kudu na ƙasar nan wanda…

Hawan Jini: Ƙungiyoyi Sun Yi Gargadi Kan Yaduwar Cutar a Nijeriya

September 27, 2025

Barkewar Cututtuka Uku Sun Tayar da Hankalin Hukumomin Lafiya a Nijeriya ‎

September 27, 2025

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

April 13, 2025
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.