Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » BURINA NA INGANTA RAYUWAR MATASA KAMAR YADDA JAGORA YA TAIMAKE NI
Bincike Na Musamman

BURINA NA INGANTA RAYUWAR MATASA KAMAR YADDA JAGORA YA TAIMAKE NI

November 10, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
5875133812453787373
5875133812453787373

Shugaban Karamar hukumar Rimin Gado Hon. Muhammad Sani Salisu Jili ya ce karamar hukumar ta kuduri aniyar samarwa da matasa ayyukan yi musamman ta fannin bun kasa harkokokin noma ta yadda za su tsaya da kafafun su.

Muhammad Sani Salisu Jili ya bayyana haka yayin zantawar sa da wakilin sashen Hausa na DNN.

Ya kara da cewa za su mayar da hankali wurin kulawa da iyaye mata domin kula da kawunan su ta fannin samar mu su da sana’oin dogaro da kai.

Acewarsa idan aka gina mace daya tamkar an gina al’umma ne, domin ta kar kashinta kadai za’a kara haifar da dubban mata da maza da zasu taso da abunyi a hannu.

“A shirye wannan karamar hukuma take taga ta taimaki rayuwar mata duba da irin raunin da suke da shi a hannu guda kuma suna da matukar muhimmanci da gudunmawar bayarwa”.

A matsayina na matashi banida burin da ya wuce na taimaki rayuwar matasa kamar yadda jagora Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya taimaki rayuwata, Inji Jili.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban Najeriya – Barau I Jibrin

June 26, 2025

Abin da ake yaɗawa kan makomata a siyasa jita jita ce kawai – inji Kwankwaso

May 18, 2025

Jam’iyyar PDP bata shirya karɓar mulki a hannun APC ba – Wike

April 18, 2025

Ba zanyi gudun hijira ba duk da shirin kamani da gwamnati keyi – El’Rufa’i

February 11, 2025

Ƙaɗan daga cikin jawabin farko na Shugaban Amurka Donald Trump

January 21, 2025

Sojojin Sudan sun ƙwace birnin Wad Madani daga hannun dakarun RSF

January 12, 2025
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Kano

DALILAN DA YASA MUKAYI GWANJON TSAFFIN MOTOCIN DA MUKE GUDANAR DA AIKIN MU- NDLEA

By WafsymApril 13, 2025

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta bayana Dalilan yin Gwanjon…

Hukumar tace fina-finai ta haramtawa Usman Sojaboy da wasu mata biyu shiga harkokin Film ko waka a Kano

January 20, 2025

Madrid ko Barca: Wa zai lashe Spanish Super Cup?

January 12, 2025

Barca ta kara rashin nasarar ɗaukaka kara kan yi wa Olmo rijista

December 31, 2024
© 2025 WDN HAUSA
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.