Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da nasarar gwamnonin jahohin Bayelsa, Imo da Kogi
Afrika

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da nasarar gwamnonin jahohin Bayelsa, Imo da Kogi

August 23, 2024
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
k
k

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da nasarar gwamnonin jihohin Kogi da Bayelsa da kuma jihar Imo dake kudancin kasar.

A hukuncin da ta yanke ranar Juma’a Kotun ta tabbatar da Sanata Duoye Diri na jam’iyyar PDP, a matsayin halastaccen zaɓaɓɓen gwamnan jihar Bayelsa, bayan da ta yi watsi da ƙarar da Timipre Silva na jam’iyyar APC, ya shigar gabanta don ƙalubalantar nasarar da Mista Diri ya samu a zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar ranar 11 ga watan Nuwamban 2023.

Haka kuma kotun ta tabbatar da nasarar Gwamna Usman Ododo na APC a matsayin gwamnan jihar Kogi, bayan watsi da ƙorafin Murtala Ajaka na na SDP

Kotun ta ce ta tabbatar da hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta yanke ranar 27 ga watan Mayun da ya gabata, wadda ta tabbatar da Ododo.

A dai ranar Juma’ar ne kuma kotun ƙolin ta tabbatar da nasarar gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma a zaɓen na ranar 11 ga watan Nuwamba.

Kotun ta tabbatar da nasarar Uzodinma ne bayan fatali da ƙorafin ɗan takarar jam’iyarra PDP, Samuel Anyanwu, saboda rashin gamsassun hujjoji agaban kotun.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Za mu mayar da martani kan harin da aka kai wa jirgin ruwanmu – Koriya ta Kudu

May 11, 2026

Dalilin da ya sa na maida akwatin zaɓena Abuja – Pantami

May 11, 2026

Dangote na shirin gina matatar mai a ƙasar Kenya

May 11, 2026

Samar da Aminci, Shi Ne Farko — Dole a Kawar Da Siyasar Dauka Makamai Daga Fagen Siyasar Kano

May 5, 2026

Pantami ya yi watsi da tsarin maslaha bayan kin daukar shi a matsayin dan takarar gwamnan Gombe

May 3, 2026

Kwankwaso da Obi sun koma jam’iyyar NDC

May 3, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.