Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Ƙungiyar GGOODA ta Gargadi ƴan Siyasar Najeriya akan kalaman ƙiyayya Gaban Zaɓen 2027
Uncategorized

Ƙungiyar GGOODA ta Gargadi ƴan Siyasar Najeriya akan kalaman ƙiyayya Gaban Zaɓen 2027

August 10, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
IMG 20260810 WA0012

 

Ƙungiyar Good Governance Development Analyst Association (GGODAA) ta gargadi ’yan siyasa da su guji amfani da kalaman ƙiyayya, cin mutunci da tunzura jama’a yayin da ake tunkarar babban zaɓen shekarar 2027.

Shugaban ƙungiyar, Alkali Sidi Bello, Esq., ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, 9 ga Agusta 2026, inda ya ce ya kamata ’yan takara su mayar da hankali kan manufofi, shirye-shirye da hangen nesansu, maimakon amfani da ƙabila, addini ko yanki wajen raba kan al’umma.

GGODAA ta ce kalaman ƙiyayya da tunzura jama’a na iya haifar da tashin hankali da barazana ga zaman lafiyar ƙasa, musamman yayin yaƙin neman zaɓe.

Ƙungiyar ta kuma yi kira ga jam’iyyun siyasa, kafafen yaɗa labarai da masu amfani da kafafen sada zumunta da su guji yaɗa bayanan da ka iya haifar da rikici ko rura wutar ƙiyayya.

Ta buƙaci ’yan Najeriya su zabi shugabanni bisa ƙwarewa, gaskiya, manufofi da tarihin ayyuka, ba bisa ƙabila, addini ko yanki ba.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

Sakamakon Binciken Jami’ar Northwest Kano Ya Haskaka Matsalolin Lafiyar Al’umma a Tofa

July 14, 2026

Ranar Yaƙi da Miyagun Ƙwayoyi ta Duniya: Ƙungiyoyi Sun Yi Gangamin Wayar da Kai, Sun Nemi Haɗin Kan Al’umma Don Daƙile Shaye-shaye a Kano

June 26, 2026

Kwamitin Kartakwana a kan Katin Zaɓe Ya Nemi Limaman Juma’a Su Wayar da Kan Jama’a a Kano

June 25, 2026

Majalisa ta buƙaci a dakatar da yaƙin neman zaɓe a jihohin arewa 8 saboda matsalar tsaro

April 24, 2026

Hon.Sha’aban ya jaddada janye neman takarar Sanatan Kaduna ta Arewa, tare da bayyana goyon duk wanda APC ta tsayar 

April 21, 2026

Kotu ta bayar da sammacin kama tsohuwar ministan Buhari Sadiya Faruk bisa zargin badakalar kudade

April 17, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Gwamnatin Kano Ta Yi Alƙawarin Ƙara Wa NDLEA Motoci Don Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ‎

June 29, 20267

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.