Close Menu
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
Facebook X (Twitter) Instagram YouTube WhatsApp TikTok Telegram
WDN HAUSAWDN HAUSA
  • Labaran Duniya
    • Afrika
    • Turai
    • Asia
    • Arab
  • Rahotanni
  • Siyasa
  • Shirye-Shirye
    • Bincike Na Musamman
    • Shirye-Shiryen Radio
    • Shirye-Shiryen Siyasa
  • Wasanni
  • Bidiyo
  • Game da Mu
    • Tuntube Mu
    • Privacy Policy
WDN HAUSAWDN HAUSA
Home » Gwamnatin Jigawa Ta Tsige Alƙalin Kotun Musulunci Kan Rashawa
Afrika

Gwamnatin Jigawa Ta Tsige Alƙalin Kotun Musulunci Kan Rashawa

March 4, 2026
Facebook Twitter WhatsApp Email Telegram LinkedIn
1772583232632

Hukumar Shari’ah ta Jihar Jigawa (JSC) ta amince da tilasta wa alƙalin Kotun Shari’ar Musulunci da ke jihar yin ritaya.

Wannan na ƙunshe ne a wata takarda babban jami’in yaɗa labaran JSC, Abba Wangara ya fitar a yau Talata, a Dutse.

BINCIKE: An samu karin kashi 543% a yaduwar cutar dajin dake kama nono a Najeriya

Haka kuma, hukumar ta amince da ƙarin matsayi ga wasu jami’anta guda 80 a muƙamai daban-daban.

Ya bayyana cewa, an ɗauki matakin ne yayin wani zama da hukuncin ta gudanar a Dutse.

A cewarsa, bayan bincike mai zurfi da samar da hujja mai ƙarfi akan ƙorafin da aka gabatar akan alƙalin, JSC ta yanke hukuncin tilasta wa Muhammad Haruna yin ritaya.

Ya ƙara da cewa, matakin ya biyo bayan miƙa ƙorafin ne da wani Abdullahi Hamza ya jagoranta, wanda ya yi sanadiyyar samun alƙalin da hannu a laifin rashawa da tsarewa ba bisa doka ba.

Wangara ya ce bincike ya nuna cewa alƙalin ya nemi wanda ya shigar da ƙorafin da biya wasu kuɗaɗe da ba sa bisa doka ba, don haka ya tilasta masa biyan wasu kuɗaɗe da tsare shi.

A watan Junairun 2025 ne JSC ta sallami jami’an shari’a bisa ayyukan saɓa wa dokokin aiki, shawartar wasu alƙalai uku da su yi murabus da kuma dakatar da wasu biyu daga aiki.

Share. Facebook Twitter LinkedIn Telegram Email WhatsApp

Labarai masu alaka

HARIN FARM CENTRE: Kada A Bari Rikicin Siyasa Ya Lalata Tattalin Arzikin Kano — Abbas Ibrahim

April 29, 2026

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

April 25, 2026

Sarki Sunusi ya caccaki gwamnatin tarayya kan cigaba da ciyo bashi duk da janye tallafin mai

April 24, 2026

An tabbatar da naɗin Dr Muttaqha Darma a matsayin sabon ministan gidaje

April 24, 2026

El-Rufa’i ya sake zargin yunƙurin kama shi

April 21, 2026

Dole Najeriya ta samu tsaro – Babban hafsan tsaro

April 20, 2026
Leave A Reply Cancel Reply

SABBIN LABARAI

Babu ɓaraka ko rikici tsakanin Abba da Kwankwaso – Gwamnatin Kano

November 4, 202415

Fagen Wasannin DNN Hausa

October 22, 20248

Dorinar ruwa ta lakume mai gadin gidan gonar Sarkin Yauri na jihar Kebbi.

September 23, 20247

Zamu ba wa fannin lafiya fifiko fiye da komai a karamar hukumar Dala – Alh. Surajo Ibrahim Iman

December 20, 20246
SOCIAL MEDIA
  • Facebook
  • Twitter
  • Instagram
  • YouTube
  • TikTok
  • WhatsApp
  • LinkedIn
  • Telegram
KADA A BAKU LABARI
Afrika

Kashi 70 na laifukan da ake aikatawa a Kano sanadin shaye-shaye ne – Ƴansanda

By WafsymApril 25, 2026

Wani rahoton ‘yansanda ya bayyana cewa sama da kashi 70 cikin 100 na manyan laifuka…

Tsarin Tallafin Magani Na Hukumar KACHMA Na Neman Zama Matsala Ga Marasa Lafiya A Kano

April 2, 2026

Yunkurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano Da Matsayin Doka

March 11, 2026

RAHOTON MUSAMMAN: Tasiri Da Kalubale Rundunar Kano Neighbourhood Watch — Abin da Rahotanni ke Nuna wa Bayan Fara Aiki

March 9, 2026
© 2026 WDN HAUSA. Developed by: ENGRMKS & CO.
  • Facebook
  • Instagram
  • LinkedIn
  • Telegram
  • Twitter
  • Tiktok
  • Youtube

Type above and press Enter to search. Press Esc to cancel.